Friday 6 January 2017

RUWAN DARE..

:29 AM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA

🌸🌸🌸RUWAN DARE 🌸🌸🌸 1
 
      Na
A'ISHA DANSABO LEMU
UMMI A'ISHA


Tafiya takeyi cike da nashuwa ,kana ganinta kaga natsatstsiyar yarinya ,
Sanye take da hijab dogo har kasa hannunta rungume da littafai,
Da alama daga islamiya ta fito,kyakyawace ajin karshe wankan tarwadace,wanda turawa ke kira da ( chocolate colour ) ba daguwa bace ba kuma xamu kirata gajeraba,tsaka tsaki take fuskanta na nadauke da manyan dara daran idanuwa,masu dauke da lashes doguwar hancinta kaman andasa Wanda yadace,da dankaramin pink lips dinta,nidai nakalli ummy Aysha nace gasky Allah yayi halitta agurin nan,
Duk da dacewa hijab din datasa bai bamu daman ganin ya fasalin jikin nata yakeba,
Haka take tafiya cike da natsuwa,hartaxo dai dai kofar wani gd,babban gd ne bacanba daga ganin ginin kasan ,mai Gdn yayi tashen kudi koda yanxu bayi dashi ,
Tashiga da sallama falon Gdn ta nufa dauke da sallama,
Hajiya Benazir ce zaune tana karatun qurani,
Ta dago tare da amsa sallaman, kai tsaye Samihat  ta nufi dakinta ,littafan hannunta ta aje tare da cire hijab dinta ,
Riga da skat ne ajikinta na atamfa,Wanda dinkin yai matukar dacewa da ita,
Tanada jiki kadan kirjinta acike yake da dukiyar Fulani,mai daukar hankl kugunta ashafe yake,tanada hips nidai Ashanty Dansabo ,nace masha Allah duk inda kyakkykyawar mace mai cikar hitta takai to ,samihat takai main falo tasake fitowa ,hajiya Bena takammala karatun ,takarisa tare da xama kusa da ita,tana fadin Umma sannu da gd,hajiya Bena tashafa kanta tana fadin babyna ya karatu ince dai anyi dayawa,cike da shagwaba take mgn tana fadin anyi Umma,
Taxame jikinta tare da mikewa ,kai tsaye frige tanufa tadawo dauke da freshmilk tana sha,
Kiran sallan magribane yasa  hajiya Bena mikewa,ta nufi bedroom dinta,
Kasancewar sameehat nafaahin sallah yasa ta ,daukan remote ta kunna TV ,tashar sunnah TV ta kamo tana saurara,
Inda shehin malamin nan wato sheik gero argungun kegabatar da waaxi ,


Writing by Ashanty Dansabo & Ummy Ayshat
A&A writers 💋💋💋
[1/7, 7:31 AM] Ummi A'isha: ©TASKAMARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 2

      Na
A'ISHA DANSABO LEMU
UMMI A'ISHA


Bari muji wacece sameehat ?
Sameehat 'ya daya tilo agurin Alhj Muhammad Sani ,da hajiya Benazir Wanda suka Haifa byn sun shafe,shekaru takwas da aure basu samu haihuwaba,
Sannan Allah yaba su sameehat ,
Hakan yasa suka dauki son duniya suka daura akan sameehat,Wanda duk da hakan baisa sunyi sakaci gurin tarbiyan sameehat ba,
Kasancewar hajiya Bena mace ,mai dinbin ilimin addini Dana zamani,
Shima alhj Muhammad mutum ne masanin ilimin addini kuma cikakken Dan boko,
Hakan yasa yadauki bury akan sameehat ,kancewa saitayi karatu mai xurfi sosai,
Alhj Muhammad tsohon maaikacin Gdn television ne ,agarin jos kuma babban Dan kasuwane agefe guda,
Yayi tashen arxiki inda yanxu ,yadan sami karayan arxiki sbd halin rayuwa,
Duk da hakan yana cikin rufin asiry sosai da sosai,
Hajiya Bena tsohuwan lecturer ce ajamian unijos ,
Inda yanxu take xaune guri daya tana taba ,business nasaida kayayyaki na kyalekyalen mata,Wanda ake turomata daga kasar Dubai

Writing by Ashanty Dansabo & Ummy Ayshat
A&A writers 💋💋💋📝
[1/7, 7:32 AM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA 📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE 🌸🌸🌸 3

        Na
A'ISHA DANSABO LEMU
UMMI A'ISHA


Hakan yasa sameehat ta taso cikin gata,iyayenta namatukar jida ita,yarinya Yar kimanin shekaru 17 aduniya,
Allah yayi ma sameehat baiwan kyawu da tsuwa, ayanxu taxana jarabar kammala secondary skul , tana jiran addimision a jamiar jos,
Kasancewar Sameehat bamai hayaniya bace ,yasa ko qawaye bata dasu,
Qawayen ta biyu ne Aysha Alqasim ,sai Cyama Galadima wadda itace shakikiyar ta,
Kasancewar su makota suke ga gd ga gd,
Kowa yasan sameehat toyasan Cyama Galadima, duk inda xasu tare suke tare sukai skull ,haka islamiyan suma daya,hatta shopping tare suke xuwa,
Cyama Galadima na matukar jida aminiyan nata sameehat,
Inda iyayensu suka zama tamkar yan Uwan juna,adalilin shakuwar yaran nasu,
Alhj Galadima babban kasuwane dayake juya naira,yadda so kuma babban siyasane yarike mukamai da dama,
Matar dayace tilo hajiya khadeeja ,mace mai marukar kirki da sanin yakamata,
Dukkaninsu yan asalin nan garin jos ne ,
Yaransu biyu aduniya Cyama itace babba,sai karamin kaninsu mai suna Ibraheem suna kiransa da Khalil ,
Alhj Galadima yana matukar ji da Cyama sosai,
Hakan yasa duk abnd takeso shiyake mata,
Yana matukar alfary da ita kasancewarta,natsatstsiya kuma mai kokary abangaren karatu tamkar kawarta sameehat,
Kammala karatun su keda wuya ,ya mallaka mata mota sabuwa dal,kiran venz ana koyamusu driving itada sameehat ,
Wannan kenan kubiyo tagwayen marubutan donjin,rayuwan wadannan taurarin yara ,

Writing by Ashanty Dansabo & Ummy Ayshat

A&A writers 💋💋📝
[1/7, 7:35 AM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 4

      Na
A'ISHA DANSABO LEMU
UMMI A'ISHA


~ ~ Yau ta kama ranar alhamis ne dan haka babu makarantar islamiyya hakan ya sanya sameehat tsara kwalliya tayiwa mahaifiyar ta sallama da sunan zata je wani store domin siyo kayan kwalliya kasancewar kayan kwalliyar ta sunyi kasa, wata bakar atamfa tasa ta dauki milk colour din hijab da takalmi tasa ta fita tana tafe tana rangaji a gefen hanya kamar wata reshe da haka ta karasa wani katafaren kantin sayar da kayan kwalliya nan ta shiga ta fara zabar abubuwan da take bukata kama tun daga sabulun wanka, man shafawa, powder, jan baki da turare, adaidai inda ake biyan kudi ta tsaya kusa da wani matashin saurayi kyakkyawa mai saje yana sanye da kananan kaya wanda suka karbeshi mutuka daga ganinsa mai yalwar arziki ne domin yanayin sa kadai zai tabbatar da kai hakan.

Bayan an lissafa masa kayan da ya siya ne ya biya kudin sannan ya juyo yana kallon sameehat wadda ita kwata kwata hankalinta ba akansa yake ba amma sai ya tafi da imaninta tun kallon farko da tayi masa, kayan nata ta mika aka fara duba mata, kamar daga sama taji muryar sa yana cewa ba wannan turaren ya kamata ki dauka ba, cikin mamaki sameehat ta kalle shi wanne ya kamata na dauka? Idan kin bani dama zaki ga wanda ya kamata ki dauka na baka damar ta fada cikin alamun son ta kureshi, wani dan guntun murmushi yayi mata.

Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha.
A&A writers💋💋📝
[1/7, 7:36 AM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 5
      Na
A'ISHA DANSABO LEMU
UMMI A'ISHA


~~~Wani dan guntun murmushi yayi mata sannan ya juya ya fara tafiya sai a lokacin ta samu damar karewa halittar sa kallo, ya hadu iya haduwa da alama kuma nutsattse ne domin alamun hakan sun bayyana akan fuskar sa karara tana nan tsaye sai gashi ya dawo da wasu turarruruka kirar designers masu tsadar gaske kuma masu sanyin kamshi, mika mata yayi ga wanda ya dace dake ita dai sameehat tamkar wadda aka dasa saboda ya bata mamaki a matsayin sa na namiji shine zai zabo mata abinda ya dace da ita? Karba tayi ta jefa cikin kwandon dake hannunta ta mika wa masu auna kudin, hajiya kufinku dubu biyar kafin tayi wani yunkuri tuni wannan gayen ya fito da rafar kudi daga aljihun sa ya bayar tare da karbar kayan nata, binsa tayi saboda ganin ya juya ya nufi hanyar fita, bai tsaya a ko ina ba sai inda yayi packing din lafiyayyiyar motarsa kirar Toyota Camry sabuwar shigowa wadda take sabuwa fifil kalarta ruwan toka, bude mata gaban motar yayi tare da fadin shiga muje ko? Kallonsa tayi da mamaki a dauke akan fuskar ta wannan wanne irin mutum ne? Daga ganinta bata san shi ba zai dage yayi ta yi mata katsalandar acikin al'amuranta, daga idonta tayi ta kalleshi haba bawan Allah ban fa sanka ba, ni ai nasanki kuma na dade ina nemanki, a ina ka sanni? A wurare da dama, to agaskiya ni dai ban sanka ba, kar ki damu sameehat ni bazan cutar da ke ba kuma tsakanina da ke alkhairi ne, jin ya kama sunanta ya sanya mamakin ta sake karuwa sake bude mata kofar motar yayi babu musu ta shiga ta zauna, shiga shima yayi ya tashi motar suka harba titi, shiru sameehat tayi shi dinma shirun yayi dan da alama ba mai son hayaniya bane, kan motar sa ya karya suka shiga unguwar su sameehat ba tare da ta kwatanta masa ba ita kam yau tana ganin abun mamaki, har kofar gidansu ya karasa ba tare da ya tambaye ta ba, sai da yayi packing sannan ya juyo yana kallonta.

Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha
A&A writers💋💋📝
[1/10, 6:50 AM] Ummi A'isha: [1/6, 6:44 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 6

      Na
A'ISHA DANSABO LEMU
UMMI A'ISHA

~~~Itama kallonsa take bakinta dauke da alamomin tambaya cukus, wani dan murmushi yayi sannan yace malama sameehat kin yi mamaki ko? Kai ta daga yes am very astonished saboda ni ban sanka ba, hakane nasan baki sanni ba amma ni kuma na sanki saboda tun lokaci mai tsawo nake dauke da sonki acikin zuciyata dalilin da yasa ban bayyana ba saboda alokacin naga kina secondary school shiyasa amma yanzu tun da kin gama dole na bayyanar da kaina gudun kada ki kufce min, shiru sameehat ta dan yi tana nazarinsa agaskiya yayi dai dai da ra'ayinta saboda shekarunsa ba zasu wuce 28 ba sannan daga ganinsa dan boko ne kuma mai nutsuwa silent da shi, sai dai kuma ita tana da ra'ayin karatu sannan iyayenta ma suna da ra'ayin tayi karatu mai zurfi amma cikin ikon Allah sai ga mijin aure ta samu, maganarsa ce ta dawo da ita cikin hayyacinta samee na amma ni fa da kika ganni a shirye nake da zarar mun daidaita maganar aure ce zata biyo baya saboda ni banida ra'ayin doguwar soyayya domin a ganina bata da wani riba, gyada kai sameehat tayi ok ka bani lokaci zan yi tunani akan haka, murmushi yayi nan da yaushe zan dawo? Ka dawo jibi, cikin sauri ya kalle ta jibi yayi nisa sameehat sai dai kice na dawo gobe, to ka dawo gobe ta fada tana kokarin bude kofar motar,to ki gaida su mama dan Allah, za suji ta dauki kayan ta tafita ta shiga cikin gida, tana zuwa ta wuce Umman ta tana sallar magrib, nan ta shige dakinta ta dauro alwala tazo ta tada salla tana idarwa ta fara tunani aranta to yanzu ya yakamata tayi da wannan guy din, anya kuwa su umma zasu yarda tayi aure yanzu tunda sun fi son tayi karatu sosai yadda zata taimaki kanta da yayanta nan gaba. Falo ta fito tazo inda umma take ta zauna akusa da ita tana cewa sannu da hutawa umma, yawwa sameehat dina kin dawo? Eh umma na dawo Kinga kayan da na sissiyo, anan ta firfito da kayan ta fara nunawa umman ita kuma sai sanya albarka take, umma kin ga ma wanine ya biya kudin kayan bani ce na biya ba, kallon ta Umman tayi wanene? Wlh umma nima ban San shi ba amma shi yace ya sanni
[1/6, 6:59 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 7

      Na
A'ISHA DANSABO LEMU
UMMI A'ISHA


~~~Murmushi umman tayi a ina ya sanki? Umma wai fa tun ina secondary school ya sanni, ayya Allah sarki angode madalla abinda umman tace kenan suka bar maganar suka shiga wani shafin.

Washe gari da sanyayyiyar la'asar zaid ya yiwa gidan su sameehat tsinke bai sha wata wahala ba wurin samun wanda zai kirawo masa ita, mintuna kadan sai gata ta fito cikin kwalliya mai kyau tasha make up sosai sai kamshi take zubawa wanda ni kaina Ummi A'isha sai da na zunguri namcy na A'isha Dansabo, motar da yazo da ita yau ba irin ta jiya bace domin ta yau new vibe Cyrus ce baka mai kyau nagaske, kofar gaba ta bude ta shiga da sallamar ta, cike da so zaid ya amsa, bayan sun gaisa ne ya dan kalle ta my samee ya akayi? Lfy lau ta fada tana kallonsa yayi kyau cikin blue din shadda kansa da hula, sameehat meye matsayina a wurinki? Shin kin karbi soyayya ta ko kuma ban samu karbuwa ba? Sunkuyar da kanta tayi ka samu karbuwa sai dai kuma ni ba yanzu zanyi aure ba, me yasa? Ya tambaye ta, saboda karatu zan yi, murmushi yayi sameehat in dai kika aure ni wlh ba zan hanaki karatu ba saboda ni mutum ne mai son yaga ya mace ta samu ilimin addini da na zamani in dai kin aure ni zakiyi karatu har sai kin zama professor i promise you this, lumshe idanuwanta ta dan yi kafin ta bude su akansa, um zaid problem din ba ani bane awurin iyaye nane so kaga ni yanzu bani da ta cewa, kina da ta cewa saboda ni nafi son ki bani dama da zarar kin aminta dani shikenan nasan ta inda zan bullowa lamarin, cike da kunya tace na baka dama hundred percent, wani kayataccen murmushi yayi mata sannan yace insha Allah zaki sameni mai cika alqawari sameehat zan taimaka miki ki cika burinki.
[1/6, 7:53 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 8

     Na
A'ISHA DANSABO
UMMI A'ISHA

Farin cikine ya lullube zuciyar sameehat saboda jin kalaman zaid sai dai kuma ita tana cike da fargabar yadda su ummanta da abbanta zasu dauki maganar, cike da zolaya zaid yace samee na baki tambayi tarihin mijin naki ba, rufe fuskar ta tayi tace dama ina da niyyar tambaya, dan murmusawa yayi sannan yace kamar yadda na fada miki sunana Zaid Umar, ni dan asalin garin jos ne kuma haifaffen garin, mu 5 ne awurin mahaifanmu uku maza biyu mata, matan duk kannena ne amma mazan yayyuna ne su, kuma matan an yi musu aure har sun sami haihuwa, nayi makarantar primary school dina a jos model primary school, nayi secondary school kuma nayi ta ne a gangare special school daga nan natafi jami'ar Atiku Abubakar dake garin Adamawa inda na karanci computer engineering, yanzu ina aiki da federal government a ministry of special duties wannan shine tarihi na a takaice, idan kuma kina da abinda kike son ji daga gare ni to kina iya tambaya ta, girgiza kai sameehat tayi babu abinda yayi saura komai ka fada, amma har cikin zuciyar ta tana jin son zaid yana ratsata sai dai dar dar take jin zuciyar ta sakamakon rashin sanin abinda zai iya faruwa.

Bayan sun dan taba hira ne yayi mata sallama ya tafi, tana shiga gida Umman ta ta kirata ta fara tambayar ta waye yazo wurinta nan fa taji hantar cikinta ta fara kadawa kamar wadda tayi wa sarki karya.
[1/6, 8:15 PM] Ummi A'isha: 🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 9

     Na
A'ISHA DANSABO
UMMI A'ISHA

Tambayar ki fa nake sameehat, umma wlh wani ne sunansa zaid shine wanda nace miki ya biya min kudin kayan make up din da na siyo a mall, to da me yazo? Umma cewa yayi wai yana so ya aure ni, dan murmushi irin na manya umman tayi kafin tace to ai duk ba zata gagara ba tunda kila zai iya jiranki ki kammala karatun da zaki yi, umma yace wai shi da wuri yake son ayi bikin kamar nan da wata 4,a'a sameehat ba kiyi masa jawabin cewa ke karatu za kiyi ba? Umma na fada masa cewa yayi wai agidan sa ma zan iya yin duk karatun da nake so, haba umma ta rike lallai sameehat to ni wannan maganar bazan iya yanke hukunci ba ki bari idan abbanki yazo sai kiji daga gare shi, tashi sameehat tayi ta wuce dakin ta cike da kunya, tana shiga ta jiyo muryar cyama kawar ta tana rangada sallama bata fito ba har cyaman ta karaso cikin dakin tana cewa ashe kina daga ciki, eh kawata karaso kiji, ciki cyama tazo ta zauna kusa da ita, me yake going? Hannun ta sameehat ta kama kawata ina jin nifa nan da watanni kadan zan amarce, riketa cyama tayi da gaske kike kawata? Wlh da gaske nake nasamu hadadden saurayi jiya kuma shi yaso baya son bata lokaci biki kawai yake so ayi kuma ba zai hanani karatu ba zai barni, rungume ta cyama tayi wlh kawata ki yarda saboda mata da yawa a gidan mijinsu suke karatu kuma kiga sun zama wasu dan haka kar kiyi wasa da damarki kiyi amfani da ita a lokacinta domin bature ya ce do the right things at the right time, dan haka ni ina mai baki shawara da ki amince ki yarda kuyi aure in dai har ya kwanta miki acikin ranki, kara rungume cyama tayi saboda tasan duk shawarwarin da take bata babu na yarwa duk masu kyau ne, nan fa cyama ta zauna ta fara shirya yadda bikin zai kasance tun kafin asa rana, oh su cyama galadima gan doki hhhh lol bani nafada ba lemu ce.

Tunda sameehat taji shigowar abbanta gabanta ya fara harbawa saboda tasan umma za ta fada masa maganar zaid sai dai kuma ba lallai ne ya amince ba saboda kullum zancen sa ba ya wuce na karatun ta domin ko maganar auren ta bai fara sawa acikin tsarinsa ba domin yace aure ba yanzu ba yanzu ba sai ta zama cikakkiya kuma kwararriyar lauya mai zaman kanta, tana nan zaune tana tsuma domin ita dai har ga Allah zaid yayi mata kuma yazo dai dai da tsarinta, umma ce ta bankada labulen dakinta tace sameehat kizo inji abban ki, zuruf ta mike cikin rawar jiki taja hijabinta tabi bayan umma.
[1/6, 8:45 PM] Ummi A'isha: 🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 10

      Na
A'ISHA DANSABO LEMU
UMMI A'ISHA


Bayan umma tabi tun kan tun kan har zuwa katafaren falon abban ta wanda ya wadatu da tamfatsa tamfatsan kayan kawa masu kyan gani, a kasan carpet ta zauna tace sannu da zuwa abba, yawwa sannu sameehat, dan shiru yayi kafin yace naji sakon ki a wurin mahaifiyar ki ta fada min dukkan abinda kuka yi keda ita to amma sameehat kina ganin hakan yayi daidai? Ni dai Allah yana gani ba zan taba tauye miki hakkin ki ba ko ada da nake son kiyi karatu nayi haka ne domin na fita hakkin ki saboda ilimi shi kadai ne gatan da zan iya baki a matsayin ki ta ya guda daya dana mallaka a duniya domin ta hakane zaki ji dadin rayuwar ki kuma nasan ko bayan raina zaki yi alfahari da ni kasancewa ta a matsayin mahaifin ki, to yanzun ma ba zata sauya zani ba tunda kin nuna aure kike so to zan yi miki auren kuma karatu shima yana nan a muhallin sa ko na mutu ban yarda ki ajiye karatun ki ba kici gaba da yi har sai illa masha Allah domin shi ilimi da kika ganshi gishirin rayuwa ne, knowledge is power, knowledge is light, knowledge is every thing, so don't give up, ki tsaya tsayin daka kiga kin samu ilimi kuma ki ilimantar da yaranki, dadine ya ratsa zuciyar sameehat saboda jin abban ta bazai hanata auren zaid ba, idan yazo ki turo min shi ina son ganinsa to abba ta fada, Allah yayi miki albarka ya baki kyakkyawar rayuwa sameehat, tashi kije, tashi tayi ta fita daga cikin falon tana zuwa dakinta ta fara kuka saboda sai taji zuciyar ta ta karye jin za tayi nesa da ummanta da abbanta wanda suka fi kowa kaunar ta.

Washe gari zaid yazo wurin sameehat kamar yasan abinda yake faruwa, yana zuwa sameehat tayi masa iso wurin mahaifin ta har falon abba, bayan ya gaida shi ne abban ta yayi masa yan tambayoyi da tambayar mahifinsa sannan yace in dai da gaske yake to ya turo magabatan sa godiya zaid yayi sannan ya tashi ya fita, aranar daga zaid har sameehat ba suyi bacci ba dan murna.

Kwanan zaid biyu da tafiya magabatan sa suka zo dama abban sameehat yayi duk wani bincike akansa kuma cikin sa'a bashi da makusa ko daya ya samu yabo sosai kowa ya yaba dashi,shi dai abban sameehat baya son wannan kayan bidi'o'in shi yasa yace kawai ranar biki za asa nan take aka sa biki wata 2 iyayen zaid suka tafi cike da farin ciki, shi kansa zaid lokacin da labarin ya iske shi yayi farin ciki sosai.

Soyayya suke gudanarwa mai tsafta da tsari tamkar zasu hadiye junansu dan so da haka har biki ya zo saura sati biyu a lokacin aka kawo lefen sameehat, babu laifi zaid ya tsaya ya shiryo kaya na kece raini na gani na fada har ni Ummi A'isha sai da nace Allah yasa nida namcy na mu samu wanda ya fishi, tunda aka fara kacaniyar biki sameehat take tunanin ta yadda zata hada aure da karatu lokaci guda bayan kuma bahaushe yana cewa taura biyu bata taunuwa lokaci guda, nan umman ta tafara kwantar mata da hankali kar ki damu kanki baby na mai aiki zai samo miki domin daukar mai aiki yanzu ya zama RUWAN DARE GAMA DUNIYA, itace zata rinka yi miki komai ke kina daga kwance ta yanda zaki kammala karatunki successful, murmushi sameehat tayi tareda tashi ta fita daga cikin dakin. Ranar alhamis aka fara shagalin bikin inda aka gudanar da henna decoration a wani event center mai kyau komai yaji a wurin amarya ta hade cikin jan material da goggoro komai nata ja ta saka, su cyama kawata sune akan komai washe gari aka gudanar da mother's day kuma aka daura auren ZAID UMAR da amaryar sa SAMEEHAT akan sadaki naira dubu hamsin. Ni dai Ummi A'isha na tafi hutu, namcy na muje zuwa nida masu karatu muna sauraren ki.


Writing by Ayshanty Dansabo & Ummi A'isha
A&A writers💋💋📝
[1/10, 6:50 AM] Ummi A'isha: [1/8, 1:36 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 11-20

            Na

UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU

Ranar da aka daura auren zaid da sameehat aranar da daddare aka kaita gidan mijinta zaid wanda ke unguwar British American anan cikin garin jos, hakika unguwar unguwa ce ta masu hannu da shuni kuma very quite saboda bata yaku bayi bace. Bayan kowa ya watse ya tafi ne aka bar amarya sameehat da babbar kawarta cyama galadima wadda take zaune kusa da ita, tsokanar ta cyama ta fara to daren yau dai dare ne mai dunbin tarihi dan haka banda gardama, hararar ta sameehat tayi kin manta abinda yafi gardama, dariya cyama tayi sannan tace ah nifa shawara ce na baki dan idan kika yi masa gardama yau zaki raina kanki dan wlhi sai yayi miki raga raga dama gashi tubarakalla ga tsayi ga kiba, kafin sameehat tayi magana su kaji shigowar motarsa cikin gidan nan cyama ta fara harhada nata ya nata domin tafiya, rikota sameehat tayi dan Allah ki zauna ki kwana,ido cyama ta zare ni? Ban isa ba dan kunnena bai shirya jin ihunki ba, harara sameehat ta jefa mata daidai lokacin zaid ya turo kofar dakin ya shigo da sallama, sannu da zuwa ango dama kai nake jira na tafi, cyama ta fada tana dariya, ok cyama kawarmu mun gode Allah yabar zumunci, ga friend dina can a waje zai kai ki gida, hannunsa yasa cikin aljihun sa ya zaro bandir din kudi na yan dari dari ya mikawa cyama, karba tayi tareda godiya ta fice ta tafi, tana fita ya tako a hankali yazo inda sameehat take ta kifa kanta akan pillow duk yadda takai ga kaunar wannan rana yau kuma sai taji tana tsoronta.

A kasa ya durkusa yasa tausashasshen hannunsa ya dago fuskar ta take taji wani yamm kasancewar haka bata taba faruwa ba a tsakaninsu, kuka kike yi? Yafada cikin muryarsa mai zaki, pls baby daina kuka kinji, kiyi shiru my dear, jawota jikin sa yayi yafara lallashin ta, rungume ta yayi acikin jikinsa nan taji tafara shiga wani situation tafara kokarin kwacewa, ina zaki je? Ya fada yana sake kankame ta tareda lasar lebanta, je kiyi alwala kizo muyi salla, tashi tayi ta shiga toilet ta dauro alwala ta fito.

    Bayan sun kammala sallar ne ya janyo wata hadaddiyar leda ya fito da kaza gasasshiya da madarar kwali ya fara yaga yana bata, kamar taki ci saboda yau tsoron sa take ji amma yayi ta lallabata har ta ci da dan yawa, sai da ya tabbatar da ta koshi sannan ya kyaleta shima ya danci kadan yasha fresh milk din ya mike yaje drewer gadon ya ciro mata wata hadaddiyar rigar bacci dark purple ya bata tashi kisa kayan bacci, kallon rigar tayi ni da kayan jikina zan kwana, dan shu'umin murmushi yayi ya wuce ta ba tare da yace komai ba. Gabanta ne yaci gaba da dukan uku uku har ya hawo saman gadon ya karasa jikinta ya rungume ta ya fara shashshafa ta ta ko ina, zallar so ya fara nuna mata ta ko ina har yayi nasarar rabata da kayan jikinta, nan ya gigice yafara lasar fatar jikinta har ya samu ya cika burinshi bayan sun sha wahala, sameehat taci kuka ta koshi ashe gaskiyar cyama da tace ba zata zauna taji kukan ta ba, dan kukan da tayi tasan kila awaje ma an jiyo ta saboda ihu ta rinka yi masa, ajikinsa ya kwantar da ita yayi mata matashi da kirjinsa yafara shafata har bacci ya dauke ta.

   Bacci su kayi mai cike da nishadi basu suka iya tashi ba har sai da gari ya waye, nan ya taimaka mata ta shirya tsaf amma kuma ta kasa hada ido da shi, ina kwana? Tace dashi bayan ta idar da salla, lfy lau shy girl ya fada yana dan kashe mata ido wata kunyar taji ta sake rufeta ba, daukar ta yayi zuwa kan gadon ya kwantar da ita ya haye jikinta yana cewa kwanta muyi bacci ki huta ko? Lumshe idonta tayi yafara yi mata tausa a sassan jikinta da haka bacci ya saceta, wuni sukayi suna bacci sai wurin azahar suka tashi, zaid ne ya shiga ya hada musu ruwan wanka suka yi suka fito, bayan sun shirya ne ya ce tazo su fita restaurant suje su ci abinci, kwalliya ta tsara sosai tasha ado cikin jan less da jan mayafi tasa jan takalmi tareda daukar  wayarta wadda sai a lokacin ta tuna da ita, janyota zaid yayi yace hy baby kinyi kyau anya kuwa zan fita da ke? Ko dai zaki zauna naje na dawo? Fuska ta bata no wlh ban yarda ba, hannunta ya kama to zo muje my lonely, babbar motar sa ya dauko kirar KIA blue mai bakin gilasai suka fita, wani hamshashin restaurant suka je mai suna Food is ready anan yayi musu order din abinci suka ci sukayi take away a wurin ma haka ya rinka tarairayar ta har suka gama, wani dan pack ya kaita acan suka wuni sai dare suka koma gida, daren yau ma zaid kasa hakura yayi sameehat kuwa tasha kuka.

      Haka zaman su ya kasance kullum basa wuni agida, restaurant suke zuwa suci abinci har sukayi sati 2 da biki sameehat bata girki sai da hutun zaid ya kare lokacin watansu 1 da aure sannan ta fara girki ta fara zaman gida yawo ya kare tunda lokacin yafara zuwa office. A dan zamansu sameehat manta kowa tayi sai zaid kawai take tunawa lokacin da ya fara fita aiki kuwa ranar wuni tayi tana kuka saboda ya fita ya barta ita kadai, dole washe gari sai gida ya kaita wurin ummanta da yataso daga aikin da yamma ya biya ya dauko ta.


     Watansu 2 da aure amma kullum zaid yana kashe sameehat da soyayyar sa domin yanzu ya zama jinin jikinta, adai dai wannan lokacin ne admission dinta ya fito ta samu admission a UNIJOS inda zata karanci low sun bata level 200 saboda kokarinta ga result dinta yayi kyau, murna ta fara dan danan zaid yaje yayi mata registration lokacin har an fara lectures zata fara zuwa sati mai zuwa, gidansu taje dan tana son umma ta samo mata yar aiki wadda zata rinka kula mata da gidanta, lokacin umman cyama tana nan dan haka tace akwai wata yarinya wadda Allah yayiwa mahaifinta rasuwa kuma suna neman inda zata yi aiki har tambayar ta tazo tayi to ita bata da bukata ne looacin shiyasa amma tunda yanzu sameehat tana so shikenan za ta turo mata ita. Lokacin da sameehat ta dawo gida take fadawa zaid maganar yar aiki sai yaji gabansa ya fadi ba tare da yasan dalili ba, my lonely aikin naki nawa yake da zaki dauko mai aiki? Kwanciya tayi akan cinyar sa haba Darling ta yaya zan iya hada aikin gida da karatuna how can i achieve my goals to finish my studies successfully if bana samun time din bibiyar karatu na? Pls and pls Darling leave me to get who capable to help me, kasan karatu fa is not easy wlh sannan kuma yawancin matan da suke yin aiki ko karatu mai aiki suke samowa saboda yanzu yar aiki ta zama RUWAN DARE GAMA DUNIYA ko matan da basa fita ma sunadaukar mai aiki, kiss ya manna mata a goshinta yace alright baby babu komai all wat i wish is ki dage ki fito da 4. In dai kika yi haka i promise you zan sai miki mota zan kaiki aikin hajji, rungume shi sameehat tayi tafara kissing dinsa tare da yi masa wani irin salo, daukar ta yayi ya nufi bedroom dinsu da ita.

   Bayan kwana 2 da faruwar wannan zaid ya shirya ya tafi abuja domin halattar wani workshop da za a gudanar a ranar da ya tafi ko wanne lokaci suna makale da sameehat a waya kuma a ranar da yamma umman sameehat ta kawo mata yar aikin, yar matashiyar budurwa dan da gani ma zata fi sameehat shekaru dan shekarun ta zasu kai 22 yar madaidaiciya, bayan sun gaisa ne umman cyama tayi musu sallama ta tafi, kallon mai aikin sameehat tayi tace mata aikin gida zaki rinka yi min dukkan aikin da kika san matar gida ta nayi full house wife to shi zakiyi this include shara, wanke wanke, girki, gyaran bedroom dina nida mijina, and hadawa mijina ruwan wanka, da sauri yar aikin ta jiyo tana kallon ta ni dinma Ummi A'isha nida A'isha Dansabo kallonta muke, masu karatu ku biyo min domin jin cigaban labarin amma ina mai tabbatar muku akwai labari agaba wanda yafi na baya dadi, Ummi Aisha &Ashanty Dansabo suna gaida dukkanin masoyansu.


Writing by Ummi A'isha & Ashanty Dansabo💋💋💋
[1/8, 3:36 PM] Aisha Dansabo: ©TASKAR MARUBUTA 📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE 🌸🌸🌸   20-25

     NA
AYSHAT DANSABO LEMU
UMMY A'ISHA


Washegarin ranan sameehat tafara nuna ma Kausar ,duk ayyukan daxata dingayi kama daga girki xuwa gyaran part din zaid,daki guda aka warema Kausar ,Wanda komi na bukatu sameehat tawadata Kausar dashi,
Tundaga kan situra da kayan kwalliya ,acewan ta batason kazanta ko kadan,
A satin sameehat tafara daukan lectures ,ita ke kai kanta skull a sabuwar motanta,da zaid yasiya mata donta rika xuwa skull,
Cyama Galadima ma tafara xuwa ,inda ita take karantan microbiology ,
Sosai sameehat kemaida hnkl akan karatu,
Bata da matsalan komi inka dauke mijinta datake missn dinsa,kwana biyu duk da cewa kullum suna makale da juna awaya,
Amma tana missn dinsa a lot sbd zaid shuumine,
A fagen nunawa mace zallan madaran soyayyar Sa mai tsayawa arai,
Idn tadawo skull zata tarar Kausar tayi komi,sai dai tai wanka ta huta ta dibi girki,

Yauma kaman kullum Yakama Thursday ,karfe 2 tashigo gd kai tsaye bedroom wuce,
Wanka tayi tare da dauro alwala tafito,byn ta gabatar da sallah ne,
Ta sake shiryawa cikin Riga da wando na English wears ,
Da yayi matukar dacewa da kiran jikinta,
Kirjin nan kaman xaiyi mgn tafaka gashinta,tare dayimai wani style Wanda yakara,inganta kwalliyar nata kai tsaye main falo tafito,
Kausar ce tayi saurin dagowa tana fadin sannu Anty,
Sameehat ta amsa cike da faraa,kai tsaye dining tawuce lafiyayyen fried rice ,da salad din liver taxuba,kasancewar Kausar ta kware a Iya girki,
Ta tsakura kadan kasancewarta bata damu dacin Abu mai nauyiba,
Barta dai da shan fresh milk,
Yanxu byn ta tashi kicin ta nufa ,ta dakko rogan sassanyan fresh milk dinta,
Tafito ta dubi Kausar tana fadin ,xan Dan huta a gerden idn nayi baki ,kixo ki kirany ta dauki wayanta tare ,da rufa Dan siririn gyale akanta sai gerden,
Tana kwance rike da waya ahannunta,chart takeyi jefi jefi tana kora fresh milk dinta ,
Tanajin wani nishadi ga kukan tsuntsaye dake sata cikin annashuwa,
Kirane yashigo wayan my cwt baby tagani,
Saida ta wani lumshe idanu sannan ta daga wayar ,
Cike da shauki suke mgn can ta mike xunbur,tana fadin da gske baby kana kan hny, tacigaba da fadin ok am waiting tare da kissn din wayan,

Cikakken minty shabiyar baa yiba ,karan horn ya ankarar da sameehat isowar zaid,
Mai gadi yawangale mai yaahigo yai parking,
Fitowarsa yayi dai dai dafitowar sameehat daga gerden,
Zaid yawani tsareta da mayen kallo,tare da ware hannunwansa alamun ta taho,
Da sassarfa takariso ya rungumeta ,tare da sauke ajiyan zuciyata yafara kissn dinta,
Saida ya tsotse janbakin tas sannan saketa,yana rike da hannunta suka shigo cikin main parlor ,
Kausar ce tayi saurin risinawa tana kwasan gaisuwa,
Zaid ya amsa fuska asake suka nufi side dinsa,
Sai da sameehat ta taimakamai yai wanka,yashirya cikin kananan kaya,sannan suka sake fitowa main parlor,
Kai tsaye dining suka wuce tayi saving dinsa,abaki take basa abncin shikuma sai wani shagwaba yake xuba mata,
Duk wannan abn Kausar na hangosu ,daga cikin parlo take taji sun birgeta,
Byn kammala cin abn cin ne ya rungumota suka dawo cikin parlo,yana fadin my cwt horney nayi missn dinki a lot,
Xumbur Kausar tamike tare dabin hanyan dakinta,
Sai alokacin zaid ya Ankara Ashe da mutum a parlon,
Haka kawai yaji ba dadi kalubale gareku mata ,masu aje yan aiki baligai sannan kuma kudinga nunawa mazajenku soyayya ,agabansu to wannan ba birgewa bace hadarine babba,dafatan xamu kula haka suka xube afalo ,zaid ya shiga nunama sameehat yadda yai missn dinta,
Da abun yai nisa gaba daya daukanta yayi,bai direta a koina ba sai akan ltanfatsetsan bed dinsa, nidai tunda naga yafara raba sameehat da kayan jikinta ,na riko hannun takwarata ummy Aysha ,tare da jawo musu kofan na kalli namcy tare dakashe mata idanu,
Ina fadin wadannan maaurata badai soyayya ba namcy ,

Basu fitoba sai misalin 6pm zaid da alamu byn yayi wanka ,yasauya shiga cikin wasu kananun kaya,rigan red sai wandon black,yayi matukar yin kyau kwarai,
Sameehat ce ta nufy bedroom dinta,kai tsaye wadrop ta bude ta dakko wani hadaddan less,Mara nauyi Riga da wrapper ne dayai matukar karbanta,
Tayi dauri irin na zamani tare yane jikinta,da mayafi nikaina Aysha saida na xungury takwarata ummy Aysha ,domin sameehat tamatukar yin kyau cikin wannan shiga,
Ta fito rike da waya ahannunta ,dakin Kausar ta leka tare da fadin,ki kula da gd saimun dawo,
Ta fito suka fita zaid narike da hannunta har gurin mota,
Yawo sukayi sosai daga karke suka yada zango ,a shopping mall sukai siyayya ,sannan suka wuto gd byn zaid ya tsaya sun sayi ice cream da pizza,
Washegarin ranan karfe 7:30 sameehat tabar Gdn,yayinda zaida sai 9 yafita xuwa gurin aiki,
Kausar ce tahadamai komi na bukata,daya kamata ace sameehat  ce tayi masa kaman yadda yasaba,
Haka kawai yaji ransa ya sosu,musamman da yaga yana kan dining tawuce room dinsa domin gyarawa,
Byn yakammalane ya wuce office cike da tunanin wannan sabon sauyin daya fara kunno kai ,
Har cikin ransa baiso sameehat tadage sai sun dauki house girl ba ,sai gashi tun kan aje koina yafara cin karo da sauye sauye a gdnsa,

Writing by Ashanty Dansabo & Ummy Aisha
A&A writers 💋💋💋
[1/8, 9:50 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 25-30

       Na
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


Zaman Kausar ya kankama a gidan sameehat duk wani aikin matar gida da kuka sani yanzu kausar ce take yinsa, yau tunda sassafe wurin karfe 7 dai dai sameehat ta kintsa ta shirya saboda lecture din karfe 7:20 zata yi ko break ba tayi ba ta fita, yayin da ita kuma kausar ta shiryawa zaid breakfast na gani na fada, daukar break din tayi ta nufi dakinsa tana shiga yana fitowa daga toilet da ga shi sai gajeren wando da sauri ta koma taja masa kofar ta ajiye abincin akan dining table ta wuce dakinta tana cike da jin kunyar sa, a bangaren zaid kuwa shi dinma ya dan ji kunya amma kuma yasan ba laifin ta bane laifin sameehat ne domin ita ta kawo ta.

Sai da ya kammala shirinsa tsaf sannan ya fito falo anan ya tarar da break fast din da Kausar ta shirya masa tabbas yarinyar tana kokari gashi ta iya girki kuma dukkan aikin gidan itace take yi hatta wankin inner wears din sameehat ita ce ke yinsa shiyasa yake jin nauyinsa domin yanzu babu wani sirrinsa wanda bata sani ba kama tun daga makwancinsa, abincinsa, ruwan wankansa, da tufafinsa domin ko kaya ya cire ya ajiye ita ce zata dauke shi ta nema masa muhalli, lokacin da ya gama yin breakfast dinne ya zauna zaman jiran ta fito, bayan kamar mintina biyar sai gata ta fito duk a tunaninta ya fita, tana fitowa ta ganshi zaune yana danna wayarsa, har ta juya zata koma yace am kinga, dawowa tayi ta tsugunna gani yallabai,for the first time da ya tsaya ya dan kalleta, baka ce mai dan jiki bata da tsayi can amma tana da dogon hanci da diri mai kyau kai da ganinta kasan ta amsa sunanta mace kawai wahala da talauci gamida kuncin rayuwa ne suka mayar da ita wata kala, yau wanne abinci zaki dafa? Um um dama anty tace kawai nayi duk abinda ya samu, kin iya tuwo? Eh na iya ta fada kanta a kasa, to kiyi min tuwo miyar kubewa kinji? Kai ta daga naji yallabai, tashi yayi ya saba jakar shi ya fita har yaje bakin kofa ya jiyo muryar ta tana cewa a dawo lfy, Allah yasa ya fada tareda ficewa daga cikin falon, yana fita ta shiga dakinsa ta fara gyaggyarawa tare da tsaftace ko wanne lungu na cikin dakin.

     Sai da ta gama gyaran dakin sannan ta koma falo ta zauna ta fara tunanin mahaifiyar ta da kannenta guda biyu Allah sarki yanzu ko a wanne hali suke? Tana nan tana ta tunani har lokaci ya dan ja sannan ta tashi ta shiga kitchen ta dora girkin da zaid yace tayi masa, tuwon shinkafa miyar danyar kubewa ta shirya musu tana gamawa ta je ta shirya komai a kan table kamar yadda ta saba, tana cikin shiryawar ne zaid ya shigo cikin falon abinda bai taba faruwa ba domin duk lokacin da ya fita baya dawowa sai yamma amma yau gashi da rana ya dawo, sannu da zuwa yallabai ta fada tana sussunkuyar da kanta yawwa sannu har kin gama abincin? Eh nagama ranka ya dade, ok to zuba min ina zuwa dakinsa ya shiga bai wani jima ba sai gashi ya fito, tuwon ta zubo masa ta juya ta koma dakinta tana tunanin lallai sameehat ta samu miji dan gayu kyakkyawa domin dogo ne mai yar kiba (giant) mai hanci sosai ga manyan idanuwa, kalarsa mai haske ce fari sosai, sai kuma gashi sameehat tayi wasarere dashi.

    Ranar juma'a tun da wuri Kausar ta shirya kayanta saboda tana son yau taje gida wurin yan uwanta da mahaifiyar ta, sai da ta gama shirya yan tsomokaran ta sannan ta nufi falon sameehat tana shiga ta hangota kwance cikin kujera ga zaid nan kuma kwance akan ruwan cikinta da sauri ta juya zata koma, Kausar zo ta jiyo muryar sameehat tana kiranta, dawowa tayi duk kunya ta gama kamata, ya akayi? Sameehat ta tambaye ta yayinda take tutture hannun zaid daga kan kirjinta, anty dama na gama shiryawa ne zan tafi shine nazo na fada miki, ok tom kafin ki tafi dan Allah dafawa zaid yar white rice da yar sos, to tafada tare da saurin mikewa saboda yanda taga suna ta kokoye kokoyen su na soyayya tana fita zaid ya birkitota ya fara kissing din wuyanta, ita kam Kausar kitchen ta shiga ta girka masa abincin tana gamawa ta kawo falon lokacin har sameehat tayi bacci sai zaid ne zaune akan kujera yana kallo, gashi yallabai, yallabai? Ya tambayi kansa, ya sunanki ne? Sunana Kausar, idan ta tashi ace mata natafi, a'a tsaya ina zuwa ya fada tareda tashi ya shiga dakinsa Bai dade ba ya fito da kudi a hannunsa ungo wannan kiyi kudin mota durkusawa tayi tace nagode yallabai, ke don't call me yallabai again, call me uncle!.


Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha💋💋💋📝
[1/13, 4:41 PM] Ummi A'isha: [1/9, 7:14 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 31-35

         Na
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


~~~ Dara daran idanuwanta ta dago ta kalleshi, kallonta shi dinma yayi say it naji, thank u uncle ta fada cike da kunya, for the first time yayi mata tare da cewa you are welcome fine baby, dam taji zuciyar ta ta harba, da sauri ta juya ta fita daga cikin falon, shi kuwa zaid sai ya tsinci kansa da rashin jin dadin tafiyar ta ba tare da yasan dalilin da ya haifar masa da hakan ba, tsintar kansa yayi cikin bacin rai, jin abin zai yi yawa yasa shi zuwa inda sameehat take kwance, jikinta ya shiga ya kankame ta ya fara kissing din lebenta na kasa take ta bude ido ta sake kankame shi tana shafa gashin kansa.

     Daki Kausar ta shiga tana dan murmushi wanda ba tasan ko na menene ba, fine baby? Nice fine baby? Hmmm uncle zaid how do you know this? Well koma dai menene am felling so happy da ka kirani da wannan sunan,jakar kayan ta tadauka sai unguwar su wato bauchi road, bata samu matsalar samun abin hawa ba kasancewar ko ina ya wadatu da yan acaba, daidai kofar gidansu ta sauka wanda ke opposite da  federal college of forestry, da sallamar ta tashiga gidan nasu wanda ke dan tsututu kasancewar mai gidan ya dan jima da rasuwa, yanzu daga ita sai mahaifiyar ta da kannenta biyu umar da A'isha, da gudu yaran suka zo suka rungume ta suna murna, itama murnar take saboda yanzu tasan zata iya taimakawa yan uwanta da mahaifiyar ta tahanyar wannan aikin da take yi.

Kwanan Kausar 2 a gida sannan ta shirya ta koma gidan sameehat, ranar da ta koma da safe ne domin lokacin ko karfe 11 ba tayi ba baza afi irin 10:20 dinnan ba, bayan takai kayanta dakine ta nufi kitchen domin gabatar da dan ayyukan da zata yi saboda da alama masu gidan suna bacci ko tashi basu yi ba ashe zaid yana kitchen din yayin da ita kuma sameehat tana can tana bacci bayan zaid ya tara mata gajiya, tana shiga ta ganshi yana hada coffee daga shi sai shorts trouser baki ko best bai saka ba gashi baibaye a kirjinsa da cikinsa kai tun daga saman mararsa har kirjinsa duk gashi ne baja baja, da sauri taja da baya zata koma, who is there? Zaid ya fada lokacin da yake kokarin fitowa daga cikin kitchen din kunnensa makale da ear phone, kulle idanuwan ta tayi am the one uncle! Ta fada ba tare da ta bude idon ta ba, you, who? Ya sake tambayar duk kuwa da cewar ya san itace, uncle is me Kausar, oh you are back? Yes uncle am back, when? Just now, ok you are highly welcome, thank you uncle tafada idonta a kulle, murmushi zaid yayi ya wuceta ya shiga falo ya rasa me yasa yake son jan wannan yarinyar da wasa haka kawai yanzu yaji ta fara burge shi, yana wucewa Kausar ta wuce cikin kitchen din wanda ya danyi kura da alama tunda ta tafi sameehat bata samu zarafin gyara shi ba, zagewa tayi ta gyare shi tsaf ta dora girki jalop din kuskus da miyar kayan lambu tuni gidan ya gauraye da kamshin girkin ta, ita kam hajiya sameehat ana can ana fama da zaid Wanda baya taba isarta dan koda wanne lokaci tana manne dashi, sai da Kausar ta sauke girkin sannan ta shiga falon gidan ta share ta gyara ta shirya food din akan dining table sannan ta fita saboda bata san a wanne room din suke ba shiyasa bata shiga ta gyara bedrooms din ba. Sai wurin azahar sannan su zaid suka fito kowannen su yasha kwalliya cikin kananan kaya masu kyau tsantsa, kan dining suka hau zaid yana makale da hannun sameehat cikin nashi nan suka fara ciyar da junansu har suka gama, kallon sameehat zaid yayi yana dan mammatsa yatsun ta my lonely zan je cikin gari na dawo, ina zaka je Darling? Tafada kamar zata sa kuka, central market zan je ba zan wani jima ba zan dawo my dear, hannunsa ta kama lokacin da yake kokarin tashi, haka ta bishi har compound din gidan inda motar sa take, kiss ya bata a gefen kumatun ta tare da rungumota jikinsa sai na dawo ko baby? A dawo lfy ta fada tana murmushi dai dai lokacin Kausar ta fito daga cikin dakinta ta dauke kanta ta nufi dakin sameehat domin gyarawa, sai da tabi dukkan dakunan nasu ta gyaggyara sannan ta fito lokacin sameehat tana zaune a falon tana kurbar fresh milk tana kallon wani kayataccen Indian film mai suna  hey baby sai dariya take ita kadai ganin samarin film din su uku sun dage sai tikar rawa suke akan wata yar mitsitsiyar yarinya da suka tsinta, zama sameehat tayi kusa da ita gamida gaishe ta, fuska asake sameehat ta amsa suka ci gaba da kallon tare.

Sai bayan sallar magrib sannan zaid ya shigo cikin gidan, a falo ya iske sameehat tana kallo ita daya domin Kausar ta tashi, hannunsa dauke da katuwar bag irin wadda ake zuba kaya aciki idan mutum yayi shopping a babban mall, ajiye bag din yayi gamida jawo sameehat jikinsa, barka da hutawa my dear, yawwa welcome Darling,wuyanta ya fara sinsina tareda zagaye ta da hannuwan sa, ina wannan yarinyar take? Tana nan zata dafa maka wani abu ne? Kai ya girgiza no i just bought her something ne shiyasa nake tambayar ta, what? Sameehat ta fada cike da masifa gamida mikewa daga jikinsa, jawota zaid yayi calm down my dear this is nothing, look what i bought for her pls, idan  bai yi miki ba sai na fasa bata, fuska a daure sameehat ta jawo bag din domin ganin abinda ke ciki, tom ni dinma dai Ummi Aisha nida A'isha Dansabo mun zuba na mujiya dan ganin abinda ke cikin bag din, ku biyo mu dan jin ci gaban labarin.



Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha💋💋💋📝
[1/10, 6:49 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸 36-40

         Na
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


    Tana budawa taga manyan atamfofi guda biyu masu kyau daya kalarta pink dayar kuma green ga leshi brown colour guda daya, cikeda alamun tambaya sameehat tace zaid ban gane ba a wanne reason ne zai sa ka siyo mata wadannan kayan?? Lankwashe murya zaid yayi gamida karkata kai haba my lonely why all this silly questions? Yarinyar nan fa tana kyauta ta miki tana yi miki biyayya bata da enough dresses mu kuma muna da hali, why can't provide it for her? Pls sameehat remove this yama yama things from your heart kawai nayi hakane domin taji dadin zama damu kamar yadda muke jin dadin zama da ita kin fahimta? But idan hakan bai yi miki ba zaki iya ajiyewa kayan ba sai kin bata ba amma ni a ganina shine idan kana da halin kyautatawa na kasa da kai to ka kyautata masa shine zai kawo muku zaman lafiya da juna, jikin sameehat ne yayi sanyi tace to zaid shikenan but am sorry for...... Is enough my lonely yawuce duk abinda kika yi min wanda na sani da wanda ban sani ba na yafe miki, thanks my dear zaid, murmushi yayi ya jawota jikinsa ya fara kissing dinta, sallamar Kausar ce ta katse su ta shigo ciki hannunta dauke da faranti kato wanda ta jejjero flasks din abinci aciki tuwon semo miyar karkashi wadda taji tantakwashi da man shanu, kai tsaye kan dining ta wuce ta jere su sannan ta juya zata fita, am Kausar kinga sameehat ta fada tana jakar kayan da zaid ya siyo mata, dawowa tayi ta durkusa gani anty, gashi mijina ya siyo miki yace na baki, cikin fara'a Kausar tace nagode madalla Allah yasaka da alkairi, kallon fuskar zaid tayi wanda yake dan murmushi saboda ganinta cikin farin ciki, thank u uncle, much thanks i really appreciate it, shiru zaid yayi ba tare da ya amsa ba illa gyada kai da yayi, tsam ta mike da kayan ta nufi dakinta yayinda ita kuma sameehat ta ja hannun zaid suka nufi kan table domin gudanar da dinner.

     Tana zuwa dakinta ta baje kayan ta fara gani, kayane masu kyau gashi best colour dinta ne duk kalolin kamar dama ya sani, murna ta shiga yi a ranta tana cewa hakika ka cancanci godiya uncle, i thankful to you, wow wannan leshin riga da skirt zanyi ta fada tana dariya. Kwana biyu da kawo kayan ta tafi gida ta kai dinki ta dawo, ranar da takai washe gari kanwarta Aisha ta kawo mata su har telan ta dinka tayi mata dunkuna zafafa sai kace a shago, cikin murna tace nawa ne kudin? Dari bakwai bakwai tace zaki bayar amma dayan ki bada dari shida, ok shatuna kice sai nazo gida zan kawo mata kudin, washe garin ranar da rana bayan ta gama ayyukan ta bayan masu gidan sun fita ta yi wanka tayi kwalliya tasa leshin nata nan tafito caras da ita kamar ba ita ba gashi leshin ya amshi jikin ta lallai ta yarda makeup is the best way da yake fito da kyawun mace,kitchen ta shiga ta karasa girkin da take yi, shinkafa da macaroni da stew tayi wadda tasha danyen kifi yau kam har da juice ta hada, tana gamawa ta nufi dining table taje ta shirya abincin tana cikin gyara table dinne zaid ya shigo bakinsa dauke da sallama, dam yaji zuciyarsa ta harba saboda ganin irin kyan da kausar tayi, dan cijewa yayi ya karasa dining din ya zauna sannu da zuwa uncle tace dashi, yawwa sannu ya fada can cikin kasan makoshin sa tare da zuba mata idanuwa yana kallon ta ita kuma ba tare da ta sani ba ta fara kokarin zuba masa abincin, har kin dinka kayan shine baki sanar dani na bada kudin dinki ba? Ya fada yana kallon ta, jin maganar tasa tayi banbarakwai saboda bata taba kawo haka ba a tsakaninsu, uhm eh ta fada cike da kunya, you look so good ya fada lokacin da yake jawo filet din abincin gabansa, thank you uncle ta fada tana rurrufe flask din, kin kusa fa ki sauya min suna domin nan da dan wani lokaci zan tashi daga uncle, da sauri ta kalleshi amma ba tayi magana ba sai dai da kamar ta tambaye shi tace ka koma wa? Sai kuma ta fasa, juyawa tayi zata fita yace ungo wannan, dawowa tayi kudine mai yawan gaske har dubu biyar, kudin dinkin ne dan ya kamata na biya kudin dinki, dauka tayi jikinta a sanyaye tace thank you ta juya ta fita, tana zuwa daki ta fara tunani to me hakan yake nufi? Ita har ta fara tsorata da zaid saboda a yan kwanakin nan ya fara yi mata wasu abubuwa wadanda kwakwalwar ta takasa bayyanar mata da ma'anarsu, kudin ta zubawa ido tana tunani a ranta, yan aiki da yawa suna fuskantar kalubale ko barazana daga iyayen gidan da suke yiwa aiki wasu ma mazajen gidan ne suke lalata tarbiyar su domin in dai bata manta ba ta taba jin anyi hira da wata yarinya a gidan wani radio inda yarinyar take bada labarin yadda mai gidan yake lalata da ita ba tare da matar gidan ta sani ba, wata irin faduwar gaba taji tabbas in banda kuncin rayuwa babu abinda zai sata ta zauna a karkashin wani, to amma ai shi yanada fuskar mutanen kirki kuma yana da kamala ko a fuska bai yi kama da na banza ba he is pious man, to meye ma'anar kyautar da yake min kwana biyu? Wannan kuma kyautatawa ce wani bangare na zuciyar ta ya bata amsa.



Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha💋💋💋📝
[1/13, 4:41 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA

🌸🌸🌸RUWAN DARE 🌸🌸🌸
41-45

NA
AYSHAT DANSABO LEMU
UMMI AISHA

Yau Yakama Saturday ne sameehat basu da skull,
Byn zaid yafitane tana kwance a main parlor, taci ado cikin Riga da skat nawani dakakken gezna,dinkin yayi matukar karbanta,tayi dauri Wanda yadace dashigan datayi ,chart takeyi jefi jefi takan dora idonta akan TV ,tana kallon wani Nigerian film da ake,
Kausar ce tafito itama cikin shiga mai kyau,tayi kwalliya dayai matukar fito da kyawunta ,cikin daya daga kayan da zaid yasiya mata,gsky nidai Ashanty saida nadubi my namcy na ummy Aysha, nace anya ko idn anshigo xaa gane matar Gdn kuwa acikin su,
Takariso cikin falon tana fadin ,barka da hutawa Anty sameehat ,sameehat ta dago tadubi Kausar itama saida xuciyanta taharba,ganin yanda yarinyan tasauya gaba daya,
Batasan lokacin da ta tamke fuskaba,sannan ta amsa da yawwa plxx bani fresh milk ko ,cikin saury Kausar ta amsa da to Anty ,ta nufi hanyar kitchen,
Ta fito hannunta dauke da karamin tray data doro goran fresh milk,tare da daura karamin glass cup akai ,ta nufo inda sameehat ke kwance ta aje tana fadin gashi Anty,

Ta matsa can nesa da sameehat tazauna,tare da maida hnklnta akan TV,nocking akayi na kofan falon,tare da turo kofan aka shigo da sallama,
Cyama Galadima ce hakan yasa sameehat mikewa,dagudu takarisa tare da rungume Cyama,tana fadin Amma kinyi surprising dina Cyama ,kaman kinsan tunaninki nake a zuciyata,
Suka kariso cikin falon Kausar ce cike da ladabi ,take gayar da Cyama yayinda Cyama ke kare mata kallo,mamaki karara afuskanta domin ita dai duk yadda sameehat kebata lbryn Kausar ,batasha haka xata ga Kausar ba Sam lallai sameehat tayi sakaci,
Kai tsaye sameehat taja hannun Cyama zuwa bedroom dinta ,suna xama Cyama tadubi sameehat tare da fadin ,frnd dina kardai kicemin wancan yarinyan itace Kausar din,
Cikin nuna halin ko inkula sameehat kefasin itace wlh me kikaga gani ,
Ai Kausar Nada hnkl muna jin dadin xama da ita,especially zaid yana matukar yaba kokaryn ta ,baki sake Cyama ke kallon sameehat ,mamaki takeyi yaushe sameehat tazama sakarya ne haka,
Cike da mamaki tadubi sameehat tana fadin,yanxu sister kinyi tunani kenan dakika bari ,aka dakko miki wannan wayayyiyar yarinyan,amatsayin house girl sannan har kika bata dama tana irin wannan shigan a gdnki,
Asha sameehat dbaki da kishi ,waima tsaya medame takeyi nan sameehat takwashe komi tafadima Cyama,taka rishe mgn tana fadin wlh Cyama a huce nake yanxu ingaya miki,bani da tunanin komi Kausar tana Iya kokarinta,komi zanda intarar yadda nakeso ,shiyasa zaid keyaba yarinyan tare dason ganinya kyautata mata ,

Kayan dake jikintama shine yasiya mata ,acewan Sa tunda munada wadata gara a kyautata mata,
Baki Cyama tasaki yayinda takeji kaman ,tarufe sameehat da duka takaici takeyi tare da mamakin,
Yadda sameehat tayi sakaci tare da kuskuren daukar mace kaman Kausar,amatsayin house girl sannan kuma har tasakar mata ragaman kula da mijinta,
A Iya tunanin cyama wannan shine kuskure babba ,datake ganin aminiyar nata tayi to nimadai Ashanty Dansabo haka nagani ,
Bari mubi takwaran tawa donji yaxata kaya ,tsakanin aminan junan wata shawara Cyama Galadima, xata baiwa aminiyan nata sameehat ,akan wannan lamari datake ganin akwai babban kuskure acikinsa
Ku biyo A&A writers

Writing by Ashanty Dansabo & Ummy A'isha

A&A writers💋💋💋



©TASKAR MARUBUTA 📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE 🌸🌸🌸

46-50

   NA
AYSHAT DANSABO LEMU
UMMI A'ISHA

Cyama ce takalli sameehat cike da takaici tafara mgn,
Tanace yanxu sameehat ina kika kai dinbin soyayyar da kikema zaid?,ina kika kai kishinsa dakike ? Ta yaya zaki dakko house girl kamar wannan yarinyan,ki aje a Gdn ki kidauki ragaman kula da mijinki ki damka ahannunta,
Gsky my sis kinbani Kunya haba sameehat,ina kika kai iliminki boko yarufe miki idanu ,kina nema kiyi sakacin da Yar aiki zata kwace miji,
Sameehat takalli Cyama araxane tana fadin ,haba Cyama ta yaya kike furta irin wannan kalaman,ta yaya zaid xai Iya auren Kausar hakan ma baxai faruba Cyama ,
Cike da takaici akaro nabiyu Cyama ta dafa akafadar sameehat ,taci gaba da fadin sameehat ina so kigane cewa,kwacen miji agurin yan aiki Abu ne da yazama RUWAN DARE yanxu,kuma kinsan abn haushin iyayen Gdn su suke sakacin dahakan kefaruwa,kaman yadda yanxu kike kokaryn yi ko ince kimmayi,
Samee yakamata kiyi tunani kiyi sauryn sauya tsari ,ki karbi ragaman kula da mijinki ,tunkafin yafada tarkon Kausar ,domin karki manta shina miji akullum yana son kulawa,toke kin aje kulawar kin aje mace first class wayayya,wadda tasan tayi kwalliya harta fito da kyawunta agani,
Ita kike fita kibarma Gdn ki ita xata bashi break fast ,ta hadamai ruwan wanka ,ta gyara shinfidarsa haba sameehat ina kikakai wayewar ki da iliminki,
To wlh kiyi saurin gyara kusluranki tunkafin wankin hula ,yakai ga dare kiyi tunani mai kyau akan mgn ta,
Tunda Cyama tafara mgn sameehat tashiga cikin tashin hnkl,domin kuwa duk mgn da Cyama tayi tabbas gsky ne,
Tabbas tasan yanxu kwacen miji agurin yan aiki yaxama RUWAN DARE,tabbas taso ta tafka babban kuskure ,dabadin Cyama fa fargar da itaba,tuni ta tuno da irin yadda zaid dinta ke yaba kokarin yarinyan,tare da yaba irin natsuwanta tuni taji gaba daya tsanar Kausar yafara shiga xuciyarta, a hnkl ta dubi Cyama tana fadin ,my frnd ngd da shawaranki tabbas nayi kuskure,Amma lokaci bai kuremunba xanyi gaggawan gyarawa,cike da jin dadi Cyama takalli sameehat tana fadin yawwa my samee,suka cigaba da hiransu harsai gurin 5 sannan Cyama tai shirin tafiya,
Sun fito main parlo Kausar ce zaune ,tana ta kallo dasauri da duba Cyama,tana fadin Anty harkin fito to sai anjima,cike da harara Cyama ta dubeta tare dajan tsaki,batare datace uffan ba suka wuce,hakan yasa jikin Kausar yin sanyi,
Itama sameehat saitaji bataji dadin yadda Cyama tayiba ,Amma kuma itama yanxu tafarajin hauahin yarinyar ,

Byn tadawo daga raka Cyama ne taxube akan kujera,Kausar ce tace sannu Anty sameehat ta amsa da yawwa,daga haka basu kara mgn ba,ita Kausar ta mayar da hnkl ne akan kallo,yayinda sameehat tayi xurfi cikin tunani ,mgn cyama kawai kemata yawo,
Yayinda idn ta tuna wait zaid zaifa Iya cewa yanason Kausar ,saitaji xuciyanta tayi mummunan bugawa,rintse idanunta tayi tana tunanin mafita,
Tabba lokaci yayi daxata Kory Kausar daga gdnta,inyaso sai umman ta tasamo mata wata,koda dattijiyace,
Da wannan tunanin sameehat ta mike ,tayi bedroom dinta kwanciya tacigaba da tunanin mafita,kiran sallan magrib ne yasata mikewa tashiga toilet,
Saida jira har akai ishai sannan tamike,wanka tafada byn tafitone tashirya kanta,cikin wasu fitinan nun Riga da Wanda na English wears,sunyi matukar karban jikinta,tayi kyau harta gaji gashinnan yasha gyara kamshi kawai ketashi,
Ahaka ta fito main parlo Kausar tacikaro da ita,takammala shirya dinner bisa dining,
Kai tsaye sameehat ta wuce taxaune bisa kushin,batare data tankama kausarba kaman yadda tasaba,
Hannu ta mika tadauki remote ,tare da sauya channel xuwa aljaxeera ,yayinda ta dau wayarta tafada duniyar Facebook,
Yayinda Kausar gaba daya taji ba dadi,tarasa meyasamu antyn nata ne,take kokarin sauya mata ta lura tundaxu da qawarta taxo,sameehat tacanxa mata fuska,kai tsaye itama room dinta tawuce,sabanin da daxata xauna suna Dan taba hira har zaid yadawo. Tana zuwa dakinta ta zauna tana tunanin yadda zaman su yanzu zai kasance itada sameehat tunda yanzu ta fara sauya mata fuska, to ko dai wani laifin tayi mata ba tareda ta sani ba? Allah ne yasani kawai zuciyar ta tabata amsa.

  Abangaren sameehat kuwa tana daga zaune tana nazarin maganar cyama hakika cyama gaskiya ta fada mata ya kamata ta tashi ta karbi mijinta daga hannun kausar domin yanzu ta zama tamkar itace matar gidan, ahaka zaid ya turo kofa ya shigo ya same ta tana ta faman tunani, jikinta yazo ya shiga ya kamo gashin kanta a hankali yakai hancinsa yafara sansinawa, dakyar ta iya kamo hannunta ta makale cikin nata, sannu da zuwa my dear, sannunki my lonely, gefen fuskarta ya shafa yace ina house girl din taki? Take sameehat ta bata rai tace zaid nifa na kusa sallamar wannan yarinyar ma, zan ci gaba aiki na kawai, ras! Ras! Ras zuciyar zaid ta buga har sau 3!.

Ku biyo mu dan jin ci gaban labarin

Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha
A & A writers💋💋💋
[1/14, 8:43 AM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA

🌸🌸🌸RUWAN DARE 🌸🌸🌸
41-45

NA
AYSHAT DANSABO LEMU
UMMI AISHA

Yau Yakama Saturday ne sameehat basu da skull,
Byn zaid yafitane tana kwance a main parlor, taci ado cikin Riga da skat nawani dakakken gezna,dinkin yayi matukar karbanta,tayi dauri Wanda yadace dashigan datayi ,chart takeyi jefi jefi takan dora idonta akan TV ,tana kallon wani Nigerian film da ake,
Kausar ce tafito itama cikin shiga mai kyau,tayi kwalliya dayai matukar fito da kyawunta ,cikin daya daga kayan da zaid yasiya mata,gsky nidai Ashanty saida nadubi my namcy na ummy Aysha, nace anya ko idn anshigo xaa gane matar Gdn kuwa acikin su,
Takariso cikin falon tana fadin ,barka da hutawa Anty sameehat ,sameehat ta dago tadubi Kausar itama saida xuciyanta taharba,ganin yanda yarinyan tasauya gaba daya,
Batasan lokacin da ta tamke fuskaba,sannan ta amsa da yawwa plxx bani fresh milk ko ,cikin saury Kausar ta amsa da to Anty ,ta nufi hanyar kitchen,
Ta fito hannunta dauke da karamin tray data doro goran fresh milk,tare da daura karamin glass cup akai ,ta nufo inda sameehat ke kwance ta aje tana fadin gashi Anty,

Ta matsa can nesa da sameehat tazauna,tare da maida hnklnta akan TV,nocking akayi na kofan falon,tare da turo kofan aka shigo da sallama,
Cyama Galadima ce hakan yasa sameehat mikewa,dagudu takarisa tare da rungume Cyama,tana fadin Amma kinyi surprising dina Cyama ,kaman kinsan tunaninki nake a zuciyata,
Suka kariso cikin falon Kausar ce cike da ladabi ,take gayar da Cyama yayinda Cyama ke kare mata kallo,mamaki karara afuskanta domin ita dai duk yadda sameehat kebata lbryn Kausar ,batasha haka xata ga Kausar ba Sam lallai sameehat tayi sakaci,
Kai tsaye sameehat taja hannun Cyama zuwa bedroom dinta ,suna xama Cyama tadubi sameehat tare da fadin ,frnd dina kardai kicemin wancan yarinyan itace Kausar din,
Cikin nuna halin ko inkula sameehat kefasin itace wlh me kikaga gani ,
Ai Kausar Nada hnkl muna jin dadin xama da ita,especially zaid yana matukar yaba kokaryn ta ,baki sake Cyama ke kallon sameehat ,mamaki takeyi yaushe sameehat tazama sakarya ne haka,
Cike da mamaki tadubi sameehat tana fadin,yanxu sister kinyi tunani kenan dakika bari ,aka dakko miki wannan wayayyiyar yarinyan,amatsayin house girl sannan har kika bata dama tana irin wannan shigan a gdnki,
Asha sameehat dbaki da kishi ,waima tsaya medame takeyi nan sameehat takwashe komi tafadima Cyama,taka rishe mgn tana fadin wlh Cyama a huce nake yanxu ingaya miki,bani da tunanin komi Kausar tana Iya kokarinta,komi zanda intarar yadda nakeso ,shiyasa zaid keyaba yarinyan tare dason ganinya kyautata mata ,

Kayan dake jikintama shine yasiya mata ,acewan Sa tunda munada wadata gara a kyautata mata,
Baki Cyama tasaki yayinda takeji kaman ,tarufe sameehat da duka takaici takeyi tare da mamakin,
Yadda sameehat tayi sakaci tare da kuskuren daukar mace kaman Kausar,amatsayin house girl sannan kuma har tasakar mata ragaman kula da mijinta,
A Iya tunanin cyama wannan shine kuskure babba ,datake ganin aminiyar nata tayi to nimadai Ashanty Dansabo haka nagani ,
Bari mubi takwaran tawa donji yaxata kaya ,tsakanin aminan junan wata shawara Cyama Galadima, xata baiwa aminiyan nata sameehat ,akan wannan lamari datake ganin akwai babban kuskure acikinsa
Ku biyo A&A writers

Writing by Ashanty Dansabo & Ummy A'isha

A&A writers💋💋💋



©TASKAR MARUBUTA 📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE 🌸🌸🌸

46-50

   NA
AYSHAT DANSABO LEMU
UMMI A'ISHA

Cyama ce takalli sameehat cike da takaici tafara mgn,
Tanace yanxu sameehat ina kika kai dinbin soyayyar da kikema zaid?,ina kika kai kishinsa dakike ? Ta yaya zaki dakko house girl kamar wannan yarinyan,ki aje a Gdn ki kidauki ragaman kula da mijinki ki damka ahannunta,
Gsky my sis kinbani Kunya haba sameehat,ina kika kai iliminki boko yarufe miki idanu ,kina nema kiyi sakacin da Yar aiki zata kwace miji,
Sameehat takalli Cyama araxane tana fadin ,haba Cyama ta yaya kike furta irin wannan kalaman,ta yaya zaid xai Iya auren Kausar hakan ma baxai faruba Cyama ,
Cike da takaici akaro nabiyu Cyama ta dafa akafadar sameehat ,taci gaba da fadin sameehat ina so kigane cewa,kwacen miji agurin yan aiki Abu ne da yazama RUWAN DARE yanxu,kuma kinsan abn haushin iyayen Gdn su suke sakacin dahakan kefaruwa,kaman yadda yanxu kike kokaryn yi ko ince kimmayi,
Samee yakamata kiyi tunani kiyi sauryn sauya tsari ,ki karbi ragaman kula da mijinki ,tunkafin yafada tarkon Kausar ,domin karki manta shina miji akullum yana son kulawa,toke kin aje kulawar kin aje mace first class wayayya,wadda tasan tayi kwalliya harta fito da kyawunta agani,
Ita kike fita kibarma Gdn ki ita xata bashi break fast ,ta hadamai ruwan wanka ,ta gyara shinfidarsa haba sameehat ina kikakai wayewar ki da iliminki,
To wlh kiyi saurin gyara kusluranki tunkafin wankin hula ,yakai ga dare kiyi tunani mai kyau akan mgn ta,
Tunda Cyama tafara mgn sameehat tashiga cikin tashin hnkl,domin kuwa duk mgn da Cyama tayi tabbas gsky ne,
Tabbas tasan yanxu kwacen miji agurin yan aiki yaxama RUWAN DARE,tabbas taso ta tafka babban kuskure ,dabadin Cyama fa fargar da itaba,tuni ta tuno da irin yadda zaid dinta ke yaba kokarin yarinyan,tare da yaba irin natsuwanta tuni taji gaba daya tsanar Kausar yafara shiga xuciyarta, a hnkl ta dubi Cyama tana fadin ,my frnd ngd da shawaranki tabbas nayi kuskure,Amma lokaci bai kuremunba xanyi gaggawan gyarawa,cike da jin dadi Cyama takalli sameehat tana fadin yawwa my samee,suka cigaba da hiransu harsai gurin 5 sannan Cyama tai shirin tafiya,
Sun fito main parlo Kausar ce zaune ,tana ta kallo dasauri da duba Cyama,tana fadin Anty harkin fito to sai anjima,cike da harara Cyama ta dubeta tare dajan tsaki,batare datace uffan ba suka wuce,hakan yasa jikin Kausar yin sanyi,
Itama sameehat saitaji bataji dadin yadda Cyama tayiba ,Amma kuma itama yanxu tafarajin hauahin yarinyar ,

Byn tadawo daga raka Cyama ne taxube akan kujera,Kausar ce tace sannu Anty sameehat ta amsa da yawwa,daga haka basu kara mgn ba,ita Kausar ta mayar da hnkl ne akan kallo,yayinda sameehat tayi xurfi cikin tunani ,mgn cyama kawai kemata yawo,
Yayinda idn ta tuna wait zaid zaifa Iya cewa yanason Kausar ,saitaji xuciyanta tayi mummunan bugawa,rintse idanunta tayi tana tunanin mafita,
Tabba lokaci yayi daxata Kory Kausar daga gdnta,inyaso sai umman ta tasamo mata wata,koda dattijiyace,
Da wannan tunanin sameehat ta mike ,tayi bedroom dinta kwanciya tacigaba da tunanin mafita,kiran sallan magrib ne yasata mikewa tashiga toilet,
Saida jira har akai ishai sannan tamike,wanka tafada byn tafitone tashirya kanta,cikin wasu fitinan nun Riga da Wanda na English wears,sunyi matukar karban jikinta,tayi kyau harta gaji gashinnan yasha gyara kamshi kawai ketashi,
Ahaka ta fito main parlo Kausar tacikaro da ita,takammala shirya dinner bisa dining,
Kai tsaye sameehat ta wuce taxaune bisa kushin,batare data tankama kausarba kaman yadda tasaba,
Hannu ta mika tadauki remote ,tare da sauya channel xuwa aljaxeera ,yayinda ta dau wayarta tafada duniyar Facebook,
Yayinda Kausar gaba daya taji ba dadi,tarasa meyasamu antyn nata ne,take kokarin sauya mata ta lura tundaxu da qawarta taxo,sameehat tacanxa mata fuska,kai tsaye itama room dinta tawuce,sabanin da daxata xauna suna Dan taba hira har zaid yadawo. Tana zuwa dakinta ta zauna tana tunanin yadda zaman su yanzu zai kasance itada sameehat tunda yanzu ta fara sauya mata fuska, to ko dai wani laifin tayi mata ba tareda ta sani ba? Allah ne yasani kawai zuciyar ta tabata amsa.

  Abangaren sameehat kuwa tana daga zaune tana nazarin maganar cyama hakika cyama gaskiya ta fada mata ya kamata ta tashi ta karbi mijinta daga hannun kausar domin yanzu ta zama tamkar itace matar gidan, ahaka zaid ya turo kofa ya shigo ya same ta tana ta faman tunani, jikinta yazo ya shiga ya kamo gashin kanta a hankali yakai hancinsa yafara sansinawa, dakyar ta iya kamo hannunta ta makale cikin nata, sannu da zuwa my dear, sannunki my lonely, gefen fuskarta ya shafa yace ina house girl din taki? Take sameehat ta bata rai tace zaid nifa na kusa sallamar wannan yarinyar ma, zan ci gaba aiki na kawai, ras! Ras! Ras zuciyar zaid ta buga har sau 3!.

Ku biyo mu dan jin ci gaban labarin

Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha
A & A writers💋💋💋
[1/14, 8:43 AM] Ummi A'isha: [1/13, 4:34 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 51-55

     NA
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


      Ras! Ras! Ras zuciyar zaid ta buga har sau 3, nan yaji yana neman rasa nutsuwar sa, cikin dabara ya basar ya lalubo bakin sameehat ya sa cikin nasa ya fara kissing dinta da karfe, dakyar ta kwace bakinta tace baka jin yunwa ne? Ina ji mana ya fada yana lumshe idanuwansa, acikin ransa yana cewa sameehat bazan taba barinki ki rabani da farin cikina ba saboda kausar itama wani tsagi ce na daga cikin farin cikina, hannunta ya kama yafara magana a hankali, my lonely kikace zaki sallami yar aikin ki? Eh zan sallameta gaskiya, sameehat ta fada tana babbata rai, wuyanta ya shafo gamida hada fuskar sa da tata, ba wai zan hanaki bane tunda dama ba nine na kawo miki ita ba but zan baki shawara ne domin wannan mai aikin rufin asirinki ce, tana taimakon ki sosai kuma ba zaki gane hakan ba har sai kinyi gangancin sallamar ta, sameehat kar ki biyewa hudabar shaidan ki rabuda abinda daga baya za kiyi regretting domin wannan yarinyar taimakon ta kike yi, iyayenta talakawa ne, itace take daukar dawainiyar su, da kudin da kike bata take ciyar da gidansu kuma take taimakon yan uwanta, so pls don't stop her, ki barta pls sameehat, rungume shi sameehat tayi to shikenan tunda kace haka, babu damuwa zan barta, yanzu ka tashi muje kaci abinci, daukar ta zaid yayi zuwa kan dining table.

   Daren wannan rana zaid kwata kwata bai iya bacci ba domin yanzu ya gane son Kausar yayi Kane kane acikin zuciyar sa, kuma kamar ba zai iya jure rashinta ba, to yanzu menene mafuta? Ya tambayi zuciyarsa, mafuta ka sanar da ita, domin kai ba son sha'awa kake mata ba son aure kake yi mata, ajiyar zuciya ya sauke kafin ya juya ya zubawa sameehat ido wadda ke kwance dai dai tana bacci daga ita sai dan gajeren wando iya cinya da yar ficiciyar riga iya cibiya, lallai akwai daru agidan nan domin sameehat zata iya yin komai duk lokacin dana tunkareta da maganar aure musamman ma idan taji wacce zan aura, amma ya zama dole na auri kausar ko dan na taimaki rayuwarta ko dan na zame mata haske wanda zai magance duhun dake cikin rayuwarta, gashin kan sameehat ya fara shafawa yana jin tausayinsu daga shi har ita domin yasan zaman lafiya ya kusa kaura a tsakaninsu, tagumi ya yi to yanzu ta yaya zan tunkari ita kausar da wannan maganar? Allah dai ya kaimu gobe idan sameehat ta tafi school ni kuma sai na dawo daga office nazo na bayyana mata manufata fata dai Allah yasa ta amince, gefen sameehat ya ratsa ya kwanta tare da jawota jikinsa.

   Washe gari da safe kamar yadda suka saba gudanar da yan wasanninsu na ma'aurata yau ma haka suka yi sai da suka nishantu sannan zaid ya ja sameehat jikinsa yafara shafata yana cewa ki tashi mu shirya kar mu makara, dan tsaki sameehat tayi nifa yau ba zanje school ba, why my lonely? Ki daure kije because kar ayi wani abun mai amfani ba kya nan, kanta ta cusa cikin kirjinsa wash ai ka gama gajiyar da nine dear, amma bari na daure dai naje, mikewa suka yi suka nufi toilet, bayan sun fito suka shisshirya kowa ya dau kwalliya suka fito falo lokacin kausar har ta ahirya breakfast ta jejjere, kosan nama da faten potatoe wanda yasha kayan lambu, ga tea nan ta dafa sai kamshin kayan kamshi yake yi komai dai ya yi bisa tsari, zama suka yi suka cika cikinsu sannan suka mimmike kowa zai tafi inda ya saba zuwa, amma ita sameehat tunani take gaskiyar zaid ne da yace kausar na taimaka mata yanzu da ta sallame ta ai da an samu matsala, kama yan yatsun zaid tayi suka fita,a tsakar gida suka ci karo da kausar tana ta aiki, tana ganosu tazo ta tsugunna ta gaida su ta koma kan aikinta, nan zaid ya fara dan satar kallonta up up ba tareda sameehat ta fahimta ba, sallama suka yi kowa ya shiga motar sa ya fita daga gidan.

   Kamar yadda kausar ta saba haka ta shirya abinci mai kayatarwa sakwara da miyar agushi sannan tayi farfesun naman kai na akuya, kan dining table taje ta shirya sannan tazo ta shiga dakinta tayi wanka ta fito ta danyi kwalliya sama sama saboda bata gama aikinta ba dan bata gyara bedrooms dinsu sameehat ba, kanta tsaye dakunan ta nufa ta gyaggyra tana gamawa ta fito, fitowarta tayi daidai da shigowar zaid wanda ke sanye cikin brown din yadi mai tsada da hula brown sai kamshin turare ne ke tashi daga jikinsa, sannu da zuwa uncle, yawwa sannu, kan dining ya hau ya zauna, ahankali ta tako tazo ta zuzzuba masa abincin shi kuma sai kallon ta yake a fakaice, tana gamawa ta juya zata tafi, kausar ungo, dam! Dam taji zuciyarta ta harba saboda yayi bala'in iya fadar kausar tamkar shine ya rada mata sunan, dawowa tayi gani uncle, wani abu ya miko mata wanda aka yi wrapping dinshi dan haka kai tsaye ni Ummi A'isha ban iya gane ko menene ba amma ban sani ba ko namcy na A'isha Dansabo ta gane, karba tayi tace nagode uncle, kar kiyi saurin godiya har sai kinga ko menene aciki, go and look it, tnx uncle, amma before you go idan kika yimin magana nasan baki yarda ba but amma idan naji shiru nasan you agreed, juyawa tayi ta fita duk kanta ya gama daurewa to meye acikin wannan abun? Tana shiga daki ta fara farke ledodin da akayi wrapping din dasu har sai da suka kare, wani kwali mai kyau ta gani ja, tana bude shi sai ga greeting cards guda 2 ga wata flower guda daya ja sai kamshi take kamar turare, greeting card din farko ta bude, ga abinda da tagani an rubuta ajiki

"Stars are seen together, yet they are so far apart! Good friends may not speak every day, but remember they are always linked heart to heart,I LUV YOU!"

    Wata faduwar gaba ce ta ziyarci zuciyar kausar innalillah! Ta fada a hankali, hannunta na rawa ta dauki dayan card din ta buda shi kuma ga abinda ta gani

"Its true that we don't realized we hv got until we loose it, but its also true that we don't know what we hv been missing until it arrives... LUV YOU"!

    Wani lafiyayyen gumi ne ya fara tsatssafo mata nan taji jikinta ya dan yi sanyi, tab! Ita dai karya take tace bata son zaid domin yayi daidai da rayuwar ko wacce irin mace to amma how can i shared jealous or envious with sameehat, wadda a gata ta fini tafini class tafi ni quarlifcation tafi ni everything na rayuwa, kawai abinda nasan ba ta fini ba shine kyau, but bature yace beauty is in the character, kanta ta dafe anya zanyi rejecting din soyayyar uncle zaid? To idan kuma nayi accepting ya zan kasance nida anty sameehat a matsayin rivals??? Hmmm masu karatu ku biyo Ummi A'isha da takwararta A'isha Dansabo dan jin wadannan amsoshin, mun godewa masoyan wannan labarin!.


Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha
A&A writers💋💋💋📝
[1/13, 9:03 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 56-60

     Na
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


     Zama kausar tayi ta kasa koda kwakkwaran motsi kafin ta ankara har lokaci yaja sosai, to yanzu kenan nayi accepting din soyayyar sa? Tunda yace idan nayi magana yasan ban yarda ba idan kuma yaji shiru to na amince, kwanciya tayi a gefen katifar ta, shiru ta kasa tabuka komai,sai dai jifa jifa takan dauki cards dinnan ta karanta ta mayar ta ajiye.

   Abangaren zaid kuwa koda yaji shiru sai ya tabbatar da kausar ta karbi soyayyar sa, wani farin cikine ya mamaye zuciyar sa, cikeda nishadi ya gama yin lunch dinsa ya fito ya koma office, ita kam kausar tana daga cikin dakinta taji fitar motarsa, murmushi tayi tace uncle zaid kamar acikin dream? Nan ta shafe lokaci tana ta aikin tunaninsa yau takasa aikin kirki. Tunda wannan maganar ta shiga tsakaninsu sai kausar ta shiga buyarwa zaid sam taki yarda su hadu saboda ita gaba daya kunyar ganinsa take dan haka ta kauracewa ganinsa dan tun daga ranar har yau kusan kwana 9 ba su hadu ba saboda idan yana gidan bata fitowa har sai taji fitarsa idan kuma ya dawo to ba zata sake shiga inda suke ba amma komai nasa har yanzu itace ke yi, hakan ba karamin dadi yayiwa sameehat ba.

     Zaune take tana aikin goge kayan zaid wadda ta wanke, kananan kayane daga ita sai riga da zani dan ko dankwali bata daura ba kuma gata da gashi sosai, gugar kawai take yi amma tana tunanin zaid, masu karatu kuji mai sunan cwty na da karfin hali, zaid ne ya shigo falon babu zato babu tsammani domin dama haka ya shirya yi mata tunda taki su hadu shiyasa yace sai lokacin da bata zace shi ba shikuma a lokacin zai zo, caraf suka hada ido yasha shadda dark blue mai kyalli tasha guga, da sauri ta dauki dankwalinta ta daura tana fadin sannu da zuwa uncle, ido ya kanne mata yace babu wani uncle bayan yanzu kin hanani ganinki, sunkuyar da kanta kasa tayi ta kashe iron din dan bazata iya ci gaba da gugar ba, kusa da ita yazo ya tsugunna my angel yakike? Sunan yayi mutukar yi mata dadi hakanne yasata yin dan tsadadden murmushi lfy lau uncle ya aiki? Shine sai da kaga anty bata nan sannan ka dawo ko? Sai na fada mata, murmushi yayi to ki fada mata mana ai kin kusa zama kishiyar ta, kun kusa rabani biyu kowa ta dauki nata, amma kwana nawa nawa zaku rinka yi? Rufe fuskar ta tayi da tafukan hannunta ni na bar mata kwanan, ai baki isa ba dole sai mun kwana tare, daki daya, bed daya and blanket daya, dan ranar babu maganar kunya tsakanina dake,ita dai kausar tunda tasa hannunta ta rufe fuskarta har yanzu bata bude ba saboda zantukan nasa sun fara yi mata nauyi, bude idonki baby ya fada cikin daddadar murya, kin budewa tayi saboda bata shirya hada idonta da nasa ba, ko dai baki sona ne baby? Naga kinki kallona sannan naji kince kin yafewa antynki kwana dani, bakya sona? Ya fada yana kallon fuskarta wadda ke arufe, girgiza kai tayi alamar a'a,to kina sona? Kai ta sake dagawa alamun eh, dadine ya kama zaid ya mike zan koma office dama zuwa kawai nayi domin na ganki, nagode, to ai baki bude fuskar taki ba amma ina fata dai ba haka zaki min rowa ba a wani dare, sake damke idonta tayi saboda jin kalaman sa, natafi to sai nadawo cin abinci, me zan dafa maka? Ki dafa min duk abinda kike so nikuma zanci, to a dawo lfy ta fada, juyawa yayi ya fita yana cewa Allah yasa, yana fita ta bude idonta, wow! Zaid gaskiya ya tafi dani sosai saboda dama nasan dan soyayya ne, tashi tayi tabar yin gugar ta nufi kitchen domin dora abincin rana.

       Tun daga lokacin kullum zaid yakan dawo gida bayan sameehat ta fita school idan sunsha hirarsu sai ya koma office, soyayya suke sosai ba tareda sameehat ta farga ba. Yau weekend ne duk suna gida daga zaid din har sameehat, ita kuma kausar tanata aiki a kitchen tana shirya musu breakfast bayan ta gama ne ta dauka ta nufin cikin falon sam bata tsammaci cewar sun fito ba saboda dazu tana ta zirga zirgarta babu kowa aciki, tana shiga ta hango su akan doguwar kujera zaid babu riga ajikin sa sai gajeren wando ita kuma sameehat sleeping dress ne ajikinta shara shara tana zaune akan ruwan cikin zaid sai kokawa suke wai sai yayi mata ancililin shi kuma yaki, kausar ji tayi kamar ta koma amma ta riga da ta shigo, cakulkul ya fara yiwa sameehat sai dariya suke, bai san cewa kausar ta shigo ba, kwanto da sameehat yayi jikinsa ya kama lebenta da bakinsa hakan ne yasa kausar sakin wani filet din tangaram ya fadi akasa taratsatsa kake ji nan suka juyo a firgice, hade rai kausar tayi ta juya ta debe fasasshen filet din ta fita saboda ji tayi ranta ya fadi, tunda take ganinsu suna abubuwansu bata taba jin ranta ya baci ba sai yau, ko dan yanzu tana son zaid ne? Kenan har nafara kishinsa tun kafin ya dandana min zuma a bakina, to ranar da mukayi kwana irin na Ma'aurata wanne irin kishi zanji? Komawa kitchen tayi amma ta kasa tabuka komai, duk haushi ya gama cikata, abangaren zaid kam yasan kausar haushi taji saboda ganin abinda suke shida sameehat, lallaba sameehat yayi ya tashi ya shiga dakinsa ya sako riga yazo ya wuce kitchen wurin kausar, yana shiga tana tsaye jikin freezer tana ganinsa ta juya masa baya, daf da ita ya matso kamar zai shiga jikinta, am sorry my angel, i hate to see your face looking so unhappy, pls kausar ki jiyo, jiyowa tayi ranta duk da haka a bace yake, ni me kayi min? Kai da matarka na isa na rabaku? Amma yanada kyau duk abinda zakuyi kuyi adaki ba sai kun fito kun nunawa duniya ba, wani murmushi zaid ya danyi dan yasan kishi ne ya tuketa, to kiyi hakuri my angel ke wanda yafi haka ma zan yi miki, ni bance kayi min ba amma kuna yin kayanku a daki, kema ai zan yi miki kiyi hakuri kinji baby na, murmushi tayi yawuce, to kiyi min dariya, dariyar tayi ta juya taci gaba da aikinta. Tun daga wannan lokacin zaid yake takatsantsan domin duk ranar da kausar taga yana wasa da sameehat ranar ta rinka cika tana batsewa kenan taji duk gidan ya isheta kamar ta hada kayanta tabar gidan, da haka sameehat ta gama semester tafara hutu anan kuma zaid ya shiga tsaka mai wuya dan yanzu baya samun damar dawowa hira da kausar sai dai a fakaice duk sun takura, sati uku hutunta ya kare koda aka kafe result ta samu point mai kyau irin wanda zaid yake so ganin haka yasa shi cika alqawarin da ya daukar mata wato mota da aikin hajji, nan sameehat aka hau murna lokacin tafiya nayi tashirya sai kasa mai tsarki, ita kuma kausar ta koma gidansu,sameehat na tafiya saudia zaid ya fara neman auren kausar dan dama jira yake ta tafi saboda so yake kafin ta dawo ayi bikin.

Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha
A&A writers💋💋💋📝
[1/14, 9:47 PM] Ummi A'isha: [1/14, 9:33 AM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 61-65

    Na
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


~~~~ Satin sameehat daya da tafiya zaid ya tura magabatan sa gidansu kausar inda aka nemo masa aurenta wanda za a gabatar sati mai zuwa, da dafarko mahaifiyar ta taso ta turje amma koda ta tuna kyawawan halayensa sai taga ai mutum ne da kowacce uwa zata yi alfaharin bashi yarta, nan ta amince, abun ku da mai naira tuni ya fara shirye shiryen sa, wani babban gida wanda ya dade da ginawa anan unguwar British American yaje yasake gyarawa ya zuba furniture mai kyau gidan babbane yana dauke da bangare biyu kowanne iri daya, babu abinda ya banbanta, kaya kuwa na lefe abin ba acewa komai domin dikuna yakai ayi mata kala hamsin bayan akwatunan da siya ya ajiye mata agidanta da zummar idan tazo sai tayi amfani dasu dan baya son surutu shiyasa ko lefen bai kai mata ba, bangaren iyayenta kuwa suma yayi rawar gani saboda ya samar musu muhalli mai kyau, gashi komai a wadace suke yinsa yanzu, dubu hamsin ya bawa kausar dan tayi hidimominta na bikin, nan taje tayi saloon ta gyara gashinta aka yi mata kunshi, aka yi mata dan gyaran jiki sama sama. Ranar da aka daura aure ranar yace zai zo ya dauketa su tafi dan shi ba sai anturo gungun mata sun kawota ba, haka dai aka danyi biki domin yan uwansu da makotansu sun shisshiga yi musu fatan alkairi.

Ranar juma'a wadda tayi daidai da kwanaki goma sha daya da tafiyar sameehat kasa mai tsarki aranar aka daura auren zaid da kausar kan sadaki naira dubu hamsin, kausar ba karamin kyau tayi ba cikin bakin leshin da tasa mai mutukar tsada, aranar da daddare bayan sallar isha misalin karfe 8 daidai zaid yazo daukarta da kansa ba sako ba, bayan mahaifiyar ta tadan yi mata nasihohi ne tafita inda zaid ke jiranta gabanta sai faduwa yake wai yau itace zata kwana da zaid agida daya, daki daya, gado daya har acikin bargo daya, ita da lokacin da yake fada mata kawai jinsa take dan bata taba yarda zai iya auren ta ba, wai yau za ayi drama kenan ta fada acikin zuciyar ta danma ba wasu kayan karin ni'ima tasha da yawa ba saboda tana tsoro, yana zaune acikin motarsa ta bude gaba ta shiga ta zauna tana hawaye, bai ce mata komai ba ya tashi motar ya dau hanyar unguwar su, sai da suka dan yi nisa sannan ya samu gefen titi yayi packing, a hankali ya kamo hannayenta wanda sai da taji tsikar jikinta ya tashi yarrr! BlackBerry din hannunsa ya haska ya kalli hannayenta Wanda suka sha zanen kunshi mai kyau, kiyi shiru baby, daina kuka kinji, ai baki rabu da yan gidan ba zaki rinka zuwa suma zasu rinka zuwa miki, shiru tayi amma fuskarta caba caba da hawaye, hawayen ya goge mata sannan yaci gaba da tukin hannunsa daya rikeda nata, har suka je wani wurin sayar da kayan motsa baki wato unique suya spot, anan ya saki hannunta ya fita ya shiga wurin sai a lokacin ta bishi da kallo yana sanye da yadi mai kyau yasha farar hula, komai nasa fari yasa, tanata tunanin yanayin da zata kasance har ya dawo ya shigo,ya ajiye kayan da ya siyo yaja suka tafi.

    Wani katon gida taga sun hara wanda ita dai tasan ba nanne gidan sa ba amma sai ba tayi magana ba har suka shiga ciki, part biyu ta gani iri daya, wuce na farkon suka yi har zuwa na biyu nan ya bude musu suka shiga, komai yaji katon falo da kitchen da dining area, sai bedrooms guda biyu suna kallon juna kowanne da toilet aciki, jan hannunta yayi har cikin dakin, ita dai bin ko ina take da kallo, a gefen lafiyayyen gadonta ya ajiye ta ta zauna, kije ki dauro alwala kizo muyi sallah ko? Dakyar ta iya motsawa ta tashi taje toilet tayi alwalar ta fito, lokacin da ta fito baya cikin dakin, mota ya koma ya dauko kayan motsa bakin da ya siyo musu ya shiga dayan dakin yayi alwala sannan yazo dakin da take, shinfida musu sallaya yayi sukayi jam'i suka gabatar da sallah raka'a biyu, addu'o'i zaid yayi musu sosai bayan sun idar da sallar aciki harda fatan haduwar kan sameehat da Kausar.

   Kayan motsa bakin ya dauko sannan ya matso inda kausar ke zaune a takure ya kamata ta tashi tsaye, wannan kayan ai sunyi yawa bari na rage miki ko? Rawa jikinta ya fara ganin ya cire katon mayafin da ta lullube jikinta dashi, agefen gado ya ajiye mayafin ya fara kokarin kunce zanin dake jikinta dama leshi tasa ja mai adon duwatsu, ni ka bar min kayana haka pls uncle, murmushi yayi matsoraciya iska zaki sha amma irin wannan kaya haka, ki bari na rage miki sai ki zauna da inner wears kawai, a'a nidai uncle, zanin ya cire yabarta daga ita sai underwear duk da haka bai hakura ba har sai da ya cire rigar jikinta gashi ko best bata saka ba sai iya bra, hannuwanta tasa ta fara kare kirjinta, nidai uncle bazan iya zama ahaka ba dan Allah ka bani kayana nasa, dariya zaid yayi wadda sai da hakoransa suka fito, ke yar kauye ce zauna muci abinci, ni dai ka bani kayana, babu wani kaya da zaki sa haka nake son ganinki, dan Allah uncle, kunu yasha ya bata rai ok to dauki kisa tunda ni ba zakiji magana ta ba yana gama fadin haka ya koma ya zauna ya fara bubbude ledojin da ya shigo dasu, ba ta dauki kayan ba haka ta karaso kusa dashi ta zauna am sorry uncle basan sake ba, pls forgive me, kallonta yayi har yanzu hannuwanta a makale tana kare kirjinta, yawuce oya cire hannunki, babu yadda ta iya saboda bata so ya fara fushi da ita tun daga yanzu, ahankali ta sauke hannayen ta amma duk ji take kamar kasa ta bude ta shige dan kunya domin ta kasa sakewa duk atakure take, kirjinta ya zubawa ido, kausar akwai dukiyar fulani dan har tafi sameehat cika, lebensa ya lasa, ita kam kausar kanta yana kasa tana nazarin wannan bakon yanayi da ta samu kanta, wai dama haka auren yake? Ungo open your mouth, yafada tareda miko mata cinyar kaza, girgiza kai tayi na koshi, baki koshi ba sai kinci, dakyar ta iya bude bakinta ya saka mata, daga karshe ma dauko ta yayi cancak ya dorata akan cinyarsa ya fara ciyar da ita.



A&A writers💋💋💋📝
[1/14, 12:27 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 66-70

     Na
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


     Ahankali yake yagar naman yana saka mata a bakinta tana ci, ita dai duk ta gama takura da kunyar sa, gashi sai karewa jikinta kallo yake, uncle na koshi ta fada a hankali, to saura wanka ko? Make kafada tayi ni ba sai nayi wanka ba, hannunsa yasa ya goga ajikinta tunda gashi na goga miki maiko ai dole kiyi wanka nidai duk da haka a'a, robar fresh milk ya dauka ya fara diddisa mata a wuyanta, yanzu zakiyi ko ba zakiyi ba? Zanyi ta fada tana cure jikinta wuri daya, harshensa taji akan wuyanta yana lallashe milk din da ya zuba mata, nan jikinta ya dan fara rawa,a hankali ya rada mata ki saki jikinki kinji, ki daina jin tsoro baby na, to ta fada cikin sarkewar murya, daukar ta yayi yakai ta toilet yace nayi miki wankan ko zaki yi? Zanyi da kaina, gyada kai yayi to kiyi yau amma watarana da kanki zaki ce nayi miki, fita yayi yaja mata kofar, yana fita ta zage tayi wankanta ta gama ta daura towel amma ta rasa ta yadda zata fita, ahankali ta bude kofar ta leka cikin dakin baya nan dan haka sauri tayi ta fito ta shiga dakin, wata doguwar riga taga ya ajiye mata mai kyau sosai light blue amma shara shara take sosai tamkar matacin koko, rigar ta zira ta karasa gaban mirror ta dauki turaren dake jere gaban madubin ta feffesa ajikinta, ta dauki lip glow ta shafa a lips dinta, daidai lokacin zaid ya shigo yazo inda take ya rungume ta tabaya ya dora kansa akan kadadarta ya zagaye ta da hannuwansa, kinyi kyau baby, thank you ta fada a hankali, daukarta yayi yanufi gado da ita, suna zuwa ya kashe wutar dakin sai bed light kawai ya bari, jikinta ya matsa ya fara kissing din ta gamida janye yar rigar baccin jikinta, nan ya fara lasar fatar jikinta yana wasa da jikinta sai da dare ya danyi nisa sannan ya kyaleta saboda baya son tara mata gajiya a daren yau yafi son ta dan huta tukunna yadda zata dan rage jin tsoronsa shiyasa baya son yi mata farat daya.  Basu farka ba sai karfe 6 na asuba, shine ya fara tashi ya shiga toilet yayi wanka ya fito yazo yayi salla yana idarwa kausar ta farka, yar rigarta ta zira ta sauko daga kan gadon kanta akasa ta shiga toilet gashin kanta duk ya babbaje dan saloon din da tayi duk ya baje, wanka tayi tayi alwala ta fito, lokacin zaid yana zaune yana karatun littafi mai tsarki, zani ta daura tasa hijab tayi salla tana idarwa taji ta rasa ta inda zata fara, daurewa tayi tace good morning uncle? Morning baby, how was your night? Shiru tayi bata amsa ba, tashi tayi takoma kan gadon ta kwanta, shima rufe littafin yayi yahau gadon ya matseta sosai, hijabin ya zare ya cusa kansa cikin kirjinta, kararar wayarsa ce ta katse shi, hannu ya mika ya dauko wayar ya kara a kunnensa, sameehat ce ta kirashi, hello my dear yakake ta fada daga can, my lonely i will call you latter, ok baka tashi ba? Sorry na tasheka kana bacci, sai najika,bye luv u, me too ya fada lokacin da yake kashe wayar, take kausar ta cunkume fuska, kissing din bakinta yayi yace what's wrong my baby? Sai a lokacin ta kalli fuskarsa, babu, kirjinta ya fara shafawa yana cewa ni nasan akwai abinda yake damunki amma bari na cireshi yanzu, wani salo ya fara yi mata gamida cire rigar jikinta, soyayya ya nuna mata sosai,kafin bacci ya dauke su sai da azahar tayi sannan suka tashi, dakinsa yaje yayi wanka ya fito ya shirya sai a lokacin ya kira sameehat dinshi suka yi hirar soyayya, sallama suka yi yakoma dakin Kausar lokacin har ta shirya cikin atamfa dark purple,tana saka sarka ya shigo ya tsaya yana kallonta saboda kyan da yaga tayi, karbar sarkar yayi ya karasa samata yace sa hijab dinki mu fita muje muci abinci ko? Hijabin ta zira yaja hannunta suka fita, tunanin washe garin daren farkonsu da sameehat ya fara yi har suka karasa wurin da zasu ci abincin.

Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya har kwana uku da bikinsu aranar ne zaid ya shirya karbar abunshi, ita kam kausar tana kitchen tana aiki bata san shirin da zaid yayi mata ba, bayan ta gama aikinne ta dawo dakin lokacin yana kwance daidai sun gama waya da sameehat, bathroom kausar ta wuce tayi wanka tafito daure da towel ajikinta, kallon nayaba ya wurga mata kafin ya taso yazo inda take tsaye gaban mirror zata shafa mai, karbar man yayi daga hannunta yafara janye towel din, uncle ya haka? Janta yayi zuwa bed, na luv baby na, haba uncle... Bakinta ya hada da nasa ya fara sarrafata ba, sam bai saurara mata ba har sai da yajishi yayi daidai, kuka ita kam kausar ke yi, banda ihu da ta dage take kurmawa, wani hadadden bacci ne yayi awon gaba da ita, shi kuma zaid ya tashi ya shiga toilet ya gyara jikinsa ya fito yasha gayunsa cikin kananan kaya, falo ya koma ya zauna ya kunna kallo ya hada tea mai zafi yasha, yayinda kausar tasha bacci ta more sai da tafi awa 1 tana bacci sannan ta tashi taje tayi wanka da kyar ta gasa jikinta ta fito tazo ta shirya tasa wata super Holland mai kyau orange colour, ta feshe jikinta da turare, falo tabishi yana kishingide yana kallo, jikinshi ta haye ta rike hannunshi, kin tashi? Kai ta daga alamar eh, to ki huta kizo kici abinci ko? Um um ni bana jin yunwa, juyawa yayi da ita ya kwantar ta kan kujerar ya hada fuskarsa da tata, yau gani nazama naki kiyi duk yadda kika so dani, fuskar ta tarufe da hannunta, lakace mata hanci yayi yace kin fiya kunya, wunin ranar sunyi shine cikin farin ciki, da haka har suka cika sati daya da aure washe garin ranar ya koma office. Yau tunda yaje office ya kira sameehat suka sha soyayya, suna gama wayar ya dauki jakar domin zuwa gida cin abinci, yana shiga gidan ya hangota sanye cikin doguwar riga ta atamfa wadda ta zauna ajikinta sosai, ta bayanta ya lallaba yajata jikinsa, uncle ai nagane ka tafada tana dariya, jakarsa ya ajiye ya dauketa zuwa kan dining, fried rice da farfesun hanta tayi musu, sai da suka koshi sannan yaja hannunta yace zo muje kiyi min tausa maza, dakinsa sukaje ya bararraje akan gado tahau kansa ta zauna ta fara yi masa tausar, janta yayi jikinsa ya fara shafata, wayyo uncle yau dai amma ba irin na rannan zaka min ba, bakinta ya rufe da hannunsa, yau babu zafi baby, ki tsaya kiji ahankali zan biki rannan dinma kece baki tsaya ba amma yau in dai kin tsaya ba zaki ji zafi ba, kallonsa kawai take lokacin dayake kokarin rabata da kayan jikinta, jujjuyata ya fara son ranshi har ya samu nasarar biyan bukatar shi bayan tasha wuya, rarrashinta ya shiga yi har bacci ya dauketa.

Tun daga wannan rana zaid da kausar suka dinke suka zama abu daya yanzu rayuwa suke mai dadi kullum suna tare da juna, Kausar yanzu bata da wurin zama sai jikin zaid dan tayi mutukar sabo da jikinsa, yayinda shi kuma zaid yana mutukar kokari wurin bata kulawa, kuma koda yaushe idan ya kebe shi daya yana kiran sameehat su sha hira. Ranar asabar da safe suna kwance suna bacci kausar tana bayansa akwance tadora kanta akansa wayarsa tayi kara, yana dubawa yaga sameehat ce, hello my lonely yafada a hankali, kausar najin haka ta tashi ta dauki hijab dinta takoma daya dakin saboda ta basu wuri su gaisa yadda ya kamata, my dear gobe fa jirginmu zai dawo, tafada cikeda doki, wani gumi ne ya yanko masa saboda jin maganar ta, kuma my dear da wuri zamu iso insha Allah, Allah ya kaimu my lonely Allah yadawo daku lfy, bari na tashi naje nafara shirye shiryen tarbarki, ni bana bukatar komai kai kawai nake bukata dan nayi missing dinka sosai, gobe ba kai babu bacci har sai ka gama biyana bashin dake kanka, karki damu my dear har sai kinji na isheki in dai nine, hmm ba zaka isheni ba zaid Allah dai ya kaimu goben, sallama suka yi kowa ya kashe wayarsa, dakyar zaid ya iya tashi yabi kausar yaje ya sake kwanciya ajikinta, wunin ranar nan cikin fargaba yayi shi, daren ranar kuwa bai yi bacci ba dan tunanin gobe. Tunda gari ya waye gabansa ke faduwa, karfe 2 na rana jirginsu sameehat ya sauka akasar 9ja. Nidai Ummi A'isha ban shirya ganin drama yanzu ba, Ashanty Dansabo ke kin shirya? Masu karatu kun shirya?


A&A writers💋💋💋📝
[1/18, 4:32 PM] Ummi A'isha: [1/16, 8:43 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝


🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 71-75

   Na
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


~~~ jingina da jikin kujera zaid yayi daidai lokacin da ya kalli agogon bangon dake kafe a bangon falon, karfe 10:30 na safe kuma a wannan lokacinne jirginsu sameehat suka ya sauka akasar 9ja,wani gwauron numfashi yaja saboda jin karar wayarsa, da sauri ya cirota daga cikin aljihunsa yaduba sunan sameehat ya gani balo balo, jiki a sanyaye ya daga hello my lonely, my dear kazo ka dauke ni mun sauka, to ki jirani gani nan zuwa, kashe wayar yayi daidai lokacin Kausar ta fito daga cikin kitchen domin ta gama hada breakfast, akan cinyarsa ta zauna ta fara shafa sajen dake kwance agefen fuskar sa,uncle nagama hada breakfast sauranka ci, dan murmushi yayi yace to baby ki jirani naje nadawo zan dauko antynki daga airport, yanzu tayi min waya tace sun sauka, wata mummunar faduwar gaba Kausar taji tace to sai ka dawo, kiss yayi mata a kan kumatunta ya mike yana rike da kugunta, binsa tayi har bakin kofa sai da taga fitarsa sannan ta dawo ciki ta zauna tana tunani, da alama har yanzu fa uncle bai fadawa matarsa ya aure ni ba kuma gashi yau ta dawo, to wanne irin abune zai biyo baya kuma? Tagumi tayi tana sauraren zuwansu.

  Abangaren zaid kuwa koda ya fita dauko sameehat jinsa yake bashida nutsuwa domin yau bai san ta ina zai fita ba daga cikin tarkon da yake ciki, da haka ya samu ya karasa airport din, yana zuwa ya hango sameehat tasha bakar abaya mai kyau da tsada gashi tayi wani fresh da ita, ahankai ya karasa inda take ya tsaya agabanta suna aikawa da juna murmushi, hannunta zaid ya kama yana shakar kamshinta da iska take kadowa, barka da zuwa masoyiyata, hakika nayi rashinki mai mutukar yawa, i miss you soo much, wani murmushi sameehat ta saki to ka dau jakar muje cikin mota mana, katuwar Jakarta ya dauka suka nufi motarsa, bude mata yayi ta shiga ta zauna sannan shima ya shiga, hannunta ya rike wanda yaji ya sake taushi mai yawa, my lonely kinyi kyau sosai, kaine kayi kyau my dear ta fada tana kawo masa kiss, bakinta ya kama yafara tsotsar lips dinta har na wani dan lokaci, kallonsa tayi my dear yanzu gidan umma zaka kaini sai nayi 1 week acan zan koma gida na, a'a ban yarda ba ko kin manta abinda kika ce jiya? Kince yau zan biyaki bashinki, no na yafe maka sai na dawo daga gidan umma sai ka biyani, hannunta ya murza wlh kinyi kyau sosai fa, kaima kayi kyau gashi ka danyi kiba kamar ina nan, kansa ya dauke yana kallon titi, hanyar gidan su sameehat ya dauka, yawwa my dear ina wannan house girl din tawa? Zan tura a fada mata nadawo sai ta zo ta gyara min gidan, hannunta ya sake damkewa ai tayi aure, ah haba? A ina kaji? Allah tayi aure, dai dai lokacin suka karasa kofar gidan, kaga su umma da cyama sun shirya tarbata sosai shiyasa nace ka kawo ni nan after 1 week sai na koma ko? Hakane uwar gida duk yadda kikace haka za ayi, akwatinta ya dauka suka shiga cikin gidan, suna shiga suka tarar da su cyama da ummanta da umman sameehat duk suna jiran zuwanta, da gudu cyama tazo ta rungumeta nan gida ya rude da murna ga kayan dadi da aka shirya mata, nan hira ta barke aka fara zuzzubo abinda aka tanadar mata kowa yana sa albarka, shima zaid zama yayi anan yayi breakfast sai wurin 1 sannan ya fita da niyyar tafiya, har waje sameehat ta biyo shi tana makale dashi suka yi sallama ya tafi. Yana zuwa gida ya tarar Kausar na jiransa duk ta damu da rashin dawowar sa, rungumota jikinsa yayi hy my baby, kiyi hakuri na barki ke daya ko? Am sorry hannunsa ta rike babu damuwa, ina antyn take? Tana gidansu sai tayi sati daya zata dawo, ok Allah ya kaimu, amin, kissing din wuyanta ya fara, martani ta fara mayar masa. Tunda ya dawo gida bai je ko ina ba har yamma tayi, sai da dare yayi sannan ya shirya yayi wanka ya tafi gidansu sameehat ita kam kausar bata wani damu da yawa ba saboda tana ganin tunda sun jima basu hadu ba dole suyi dokin junansu dan haka hakuri ta bawa zuciyar ta tashiga kallon film wanda ya samu nasarar debe mata kewar zaid. Shi kuwa zaid yana fita gidan su sameehat ya nufa bayan ya biya ta wani wurin sayar da kaji gasassu, kazar ya sai mata ya hada mata da juice masu sanyi sannan ya karasa gidansu, koda yaje ummanta sai shigewa daki tayi ta basu wuri, umma na shiga daki sameehat ta haye kan cinyar zaid tana dariya, nayi missing din cinyar mijina, hancinta zaid yaja to ai yanzu gashi kin dawo zaki ta hawanta, kanta ta kwantar akan kirjinsa, me ka tanadar min idan muka koma gidanmu? Duk abinda kike so na tanadar miki shi my lonely, kafadarsa ta dan doka, bai dai duka ba my dear, hira suka yi sosai har wurin 11,sannan zaid ya tafi gida yana zuwa ya tarar kausar zaune a falo daga ita sai towel ko wankan ma ba tayi ba tana jiransa saboda tayi mutukar sabo dashi gashi komai tare suke yi, zama yayi kusa da ita yakama hannunta ba kiyi barci ba? Kallo ta bishi dashi how can i sleep while my pillow was absent?? Gashin kanta ya shafa sorry dear, kin san ban son damuwarki i hate to see your face looking unhappy, jikinsa ya jata yafara shafa bayanta, za muyi wankan tare? Kai ta daga masa amma ba yanzu ba sai kaci abinci, duk da cewa zaid akoshe yake amma bai musa mata ba haka ya yarda suka ci abincin tare sannan suka shiga wanka.

  Tunda sameehat ta dawo gida kullum zaid yana hanyar gidansu da haka har tayi sati guda da dawowa, shirya kayanta tayi tsaf domin komawa gidanta, aranar da daddare zaid yazo suka tafi, tun a hanya sameehat take ta fada masa irin yadda take dokinsa, da haka suka karasa gidan nasu wanda ita kanta bata san dashi ba, mamakinta ta kasa boyewa ta tambaye shi my dear wannan big house dinfa? Dama my lonely i wanna surprise you shiyasa ban fada miki ba, da murnarta suka shiga gidan, part din farko suka shiga nan sameehat tayi ta murna ganin irin dukiyar da zaid ya zuba mata aciki, bata barshi yayi komai ba ta tukwikwiye shi da soyayya nan ya manta da batun kausar. Misalin karfe 3 na dare ya tashi ahankali, sameehat ya kalla wadda take ta sharar bacci, ahankali ya bude kofa ya fita ya nufi part din kausar, yana shiga ya sameta zaune tayi tagumi tasha kuka ta koshi ahankali ya rungume ta ya shiga jikinta ya fara kissing dinta.


A&A writers💋💋💋📝



©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 76-80

     Na
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


~~~Ahankali ya rungumeta yafara kissing dinta yana shafa gadon bayanta, wasu zafafan hawayene suka fara bin kumatun kausar domin rabonta da zaid tun lokacin da ya tafi dauko sameehat, bayan kuma ya kamata da ya dawo yazo yayi mata sallama tunda tasan yau wurin sameehat zai kwana, sorry baby na nine ko? Hawaye taci gaba da yi ba tare da tace masa uffan ba, gajiya yayi da kukan nata marar sauti domin kukan zuci kawai take yi wanda yafi nafili ciwo, wiping din hawayen nata ya fara da tafin hannunta, kiyi shiru my dear ban son kukanki domin tayar min da hankali yake, dan Allah kiyi shiru, dakyar kausar ta iya yin shiru ta kwantar da kanta a gefen kirjinsa, kin san antynki naje na dauko so ban samu halin shigo miki ba after dawowar mu but wannan ba abin damuwa bane pls stop worrying your self my dear, kisa aranki a ko ina nake kuma acikin kowanne yanayi you are always in my mind, am sorry once again, pls say you forgive me! Am hear say it, cikin dasasshiyar murya tace i pardoned you, daukarta yayi kamar jaririya ya kaita cikin bedroom dinta ya kwantar da ita tareda zama a gefenta yaja blanket ya rufeta ya fara yi mata tausa, jimawa kadan bacci ya dauketa, yana ganin haka ya tashi ya fita a hankali tareda ja mata door din dakin, part din sameehat ya koma tanata baccinta ba tare da damuwa ba lokacin asuba har tayi, bai tasheta ba ya shiga toilet ya yi wanka ya fito.

     Bayan ya idar da sallar asuba ya koma ya kwanta kwakwalwar sa cikeda tunanin abin yi, domin ya kamata ya sanar da sameehat gaskiyar lamari sai dai bai san ta yadda zai iya tunkarar ta da maganar ba, lallai duk namijin da ya iya tarar matarsa da maganar aure farat daya ya cika gwarzon gaske, da wadannan yan tunane tunanen bacci yace muje zuwa. Bashi ya farka ba sai misalin karfe 9:30 na safe, bude idonsa yayi a hankali, sameehat ya gani tsaye tana fesa turare a jikinta,tayi kyau sosai cikin wani tsadadden material ja da baki, murmushi ya dan jefa mata kafin ya mike, inda yake ta tako tazo ta kama hannunsa my dear zo muje kayi wanka sai kazo muyi break ko? Murmushi yayi yanda kika ce haka za ayi, jansa tayi zuwa toilet. Ranar haka suka wuni a daki suna faranta ran junansu ko tsakar Gida sameehat bata bar zaid ya fita ba ko ina tana makale dashi, shi dai zaid hankalinsa ya rabu biyu yana gun sameehat kuma yana wurin kausar da haka har yamma tayi alokacin sameehat ta fiddo masa tsarabarsa da ta iyo masa, kayan bacci da kananan kaya na shan iska kawai ta jibgo masa sai ko turarruruka masu tsada designers, yayi murna sosai kuma yaji dadin hakan, adalilin haka ya rungumeta ya yi kissing dinta a baki.

     Tunda isha tayi zaid ya fara tunanin yadda za ayi ya fita yaje wurin kausar domin bai yi mata adalci ba wuni guda bai je yaga lafiyar ta ba, sameehat yaja jikinsa ya fara yi mata salon dake saukar mata da gajiya lokaci kadan bacci ya saceta, yana ganin haka ya tashi yazare jikinsa ya kulleta acikin bedroom din ya nufi part din kausar, yana shiga ya sameta tana kallo amma babu walwala akan fuskarta, karasawa inda take yayi tareda zama akan cinyarta, hello my dear, fuskarta ta kawar kana lfy? Wani dan guntun murmushi yayi lfy nake my dear sai dai rashinki, kyaleshi tayi bata tanka masa ba, bakinsa yakai kan nata ya hada ya fara wasa da harshenta lokaci kadan ya burkitata dolenta ta biye masa ya dauketa sai bedroom dinsu, love suka sha sosai har dare ya raba sannan zaid ya lallabata tayi bacci, tana yin bacci ya fice yayi part din sameehat. Abu kamar wasa sai da sameehat tayi sati uku da dawowa amma bata san da mace acikin gidan ba saboda kullum sai tayi bacci zaid yake fita yaje wurin kausar yayi soyayya da ita ya dawo, ita kanta kausar abin har ya fara damunta dan haka ta fara shirin daukar mataki ayau ba a gobe ba. Misalin karfe 12:30 kamar yadda ya saba ya zare jiki ya nufi part din kausar, yana shiga ya sameta acikin bedroom dinta taci kwalliya tana sanye da wasu arnan sleeping dress, murmushi ya fara yi tareda karasawa jikinta my dear na barki ke kadai ko? Hannunta ya kamo take ta fizge, a rude ya kalleta what's wrong? Babu komai amma nidai daga yau kar ka kara shigo min daki har sai ka fadawa matarka cewar ka aure ni, kuma ni nagaji da wannan dan waken zagayen da kake yi, kawai araba kwana domin nima ina bukatar mijina kamar kowacce mace ba kawai sai tsakar dare yayi ka shigo min kazo kayi abinda zakayi ba kuma daga nan ban sake ganinka sai wani daren, wlh nagaji, am tired, am tired.... Ta fada tareda fashewa da kuka, haba kausar kefa mai hankali ce yanzu kiyi hakuri gobe zan san abun yi, wlhi babu hakurin da zanyi har sai ka fadawa anty sameehat ni matar ka ce kuma araba mana kwana, to pls ki bari mu raya wannan daren, wanne daren?? Wlhi ba dani za ka raya dare ba dan bazan kara baka kaina ba har sai mun raba kwana da sameehat, janta yayi da karfi zuwa jikinsa, wlh zan yi maka ihu yadda zata ji tasan da mutum agidan nan bayan ita, ganin kausar ta burkice yasa shi tashi ya fita yakoma dakin sameehat.

  Washe gari da safe sameehat zata fara zuwa makaranta dan haka tareda zaid suka fita kowa acikin motarsa, sai da karfe 12 na rana tayi sannan ya sato jiki ya dawo gida dan ya tabbatar yanzu sameehat tana school, kansa tsaye ya shiga part din Kausar wadda ke kwance dai dai kan kujera tana kallo amma kallo daya za kayi mata ka gane acikin damuwa take, yana shiga ya mayar da kofar ya rufe, zunbur ta tashi ta fara kallonsa, uncle what is this? Oho miki ba dai jiya kin yimin rowa ba? To yau zaki yabawa aya zakinta, dagudu tayi cikin daki ya bita, yau kokawa suke sosai abinda bai taba faruwa tsakaninsu ba domin ko adaren farkon su batayi masa gardama ba,kuka fa fusge fusge kausar take sosai ga tureshi da take yi amma duk da haka sai da zaid ya aikata abinda yayi niyya domin sameehat tana off shi kuma yana bukata shiyasa yakasa hakuri da kausar din, bayan ya gama yiwa kausar aika aika ne ya fara lallashinta, kuka kausar take sosai, wlh uncle tafiya zanyi Gida tunda ka kasa fadawa anty sameehat ka aure ni, wannan wanne irin aure ne ba za abawa mutum hakkinsa ba sai dare yayi kazo min da bukata, kuma akan naki shine yanzu ka biyoni kamin ta karfi, wlh gidanmu zan tafi, rufe bakinta yayi da hannunsa kiyi hakuri kausar insha Allahu i will do something, i will tell sameehat the truth, tsam ta mike taja zani tayi toilet nan tafara kwara amai, jin aman da take yasashi tashi ya bita, ko ba a fada musu ba daga shi har ita sun san juna biyu gareta, nan murna ta shiga zuciyar zaid ai dole ma yau ya sanar da sameehat dan yanzu kausar tana bukatar kulawar sa. Bayan yayi mata dukkan abubuwan da take bukata ne ya koma office sai 5 ya dawo lokacin sameehat ta dade da dawowa, part din kausar ya fara shiga tana kwance tana bacci abunku da mai ciki, kiss yayi mata a kumatu, sannan ya ajiye mata ledar kayan dadin da ya kawo mata ya fita, part din sameehat ya karasa ya sameta taci ado cikin leshi dark purple tayi mutukar kyau, wata runguma tayi masa zuwa cikin bedroom dinsu, bayan ta kaishi yayi wanka yazo sunci abinci zaid ya dauketa ya dorata acikin jikinsa tareda fara wasa da gashin kanta, my lonely akwai maganar da nake so muyi yanzu amma dan Allah try to understand what am going to tell you pls ya fada gabansa yana faduwa, wani juyi tayi ajikinsa ta makale wuyansa da hannunta insha Allah i will understand you, ina jinka, wato sameehat bayan tafiyarki saudiya akwai abinda ya faru, kuma naso na sanar dake tun jimawa but nakasa because i don't want to anger you, to amma yanzu abin ya zama dole ki sani, but first sameehat kiyi hakuri ki dau kaddara komai na rayuwa mukaddari ne daga Allah, kuma ita kaddara a rayuwar mummini dole ce, is ok my dear kawai ka fada min abinda ya faru, sameehat kiyi hakuri, nace ka fada min kawai pls stop begging me, sameehat bayan tafiyar ki saudiya na kara aure, na auri kausar house girl dinki, kamar saukar aradu haka sameehat taji, take zuciyarta ta fara kuna hawaye suka fara kai komo akan kumatunta tsam ta mike daga jikinsa ta nufi bedroom dinta, ba tayi wata wata ba ta fara hada kayanta cikin babbar trolley, dakin zaid ya biyota ya fara yi mata magana amma ko sauararsa ba tayi ba, masu karatu ni kam Ummi A'isha anan nake sallama daku zan mika ku ga namcy na A'isha Dansabo domin jin karshen labarin, sai kun jini acikin littafi na mai zuwa mai suna SANADIN GATA, Allah ya bamu alkairinsa amin.



Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha
A&A writers💋💋💋📝
[1/22, 8:31 PM] Ummi A'isha: [1/18, 1:44 PM] Aisha Dansabo: ©TASKAR MARUBUTA 📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE 🌸🌸🌸

81-85

AYSHAT DANSABO LEMU
UMMY A'ISHA

mgn zaid yake mata Amma ko sauraransa batayi ba,illar cigaba da loda kaya datayi cikin trolley ,da yaga dai abn nata da gske takeyi tafiya xatayi,sai yaje ya murza key akofan tare daxare key din,
A hnkl yakariso gurin sameehat bai jira komi ya janyota jikinsa,yafara lallashi haba my lonely ,yakamata kisaurareni wlh sameehat ban aury Kausar don na daina sonki bane,
Wlh sameehat haryanxu soyayyarki daban take acikin xuciyata,
Kidauka kawai kaddarace yasa hakan tafaru,
Kici kicin kwace kanta takeyi daga jikinsa,tana kuka jita keyi kaman tashake zaid ya mutu alokacin,wani muguwar tsanan Sa takeji ,da karfi takwace kanta tana wani irin kuka mai tsuma xuciya,tama kasa mgn xubewa tayi kan gado tana cigaba da rusa kuka,
Gaba daya zaid yashiga cikin tashin hnkl,jin kukan sameehat yakeyi kaman saukar ruwan dalma acikin xuciyarsa,
Hayawo gadon ysyi ya janyota ,tare da rungumeta tsam akirjinsa,cikin wani irin murya yake lallashinta,yana fadin forgive me my lonely ,wlh banyi hakan don in cutar dake ba ,auran Kausar kaddarace acikin rayuwarmu ,da kuma rabo my lonely kiyafe nasan nayi mkki laifi ,yanxu hska Kausar ciki gareta kinga harda rabon haihuwa yasa ,
Xunbur sameehat ta mike tana cigaba dawani irin kuka,ta dubi zaid cikin tsana take fadin,
Na tsaneka zaid kafita kabarmun daki ,ka cuceni xaid karasa wadda zaka auro kahadani kishi da ita sai house girl dita,harka budan baki kana fadamun tana dauke da cikinka ajikinta,
Allah kadai yasan tun yaushe kuke cin amanata,wani irin xafi kirjinta keyi dasauri ta dafe kirjinta ,tana wani irin tari ahaka ta sulale tafadi a sume,
Cikin tashin hnkl zaid yakariso gaban sameehat ,dake yashe kasan carpet ,ya shiga girgixata yana fadin plxx my lonely kitashi ,dayaga dai mgn bazaiyiba aguje ya bude kofa yafita,kai  tsaye kitchen ya wuce ,ya dawo dauke da goran ruwa mai sanyi,yashiga kwarawa sameehat ,gaba daya bashi ahayyacinsa a hnkl sameehat tafarfado,dago ida nunta tayi tayi tasauke akan zaid ,dayake rike da Goran ruwa ahannunsa,msids idanunta tayi ta kulle tare da dafe kirjinta,dake mata wani irin ciwo ahnkl take furta,wayyo kirjina wayyo ummata kitaho yau bakin ciki xsiyi ajalina,
Yayinda hawaye masu xafi kesauka akan fuskata,
Tuni zaid shima hawaye sunfara sintiri afuskar Sa ,cikin tashin hnkl ya janyo sameehat yarungume,yana fadin my lonely kidaina fadin haka ,wlh xan Iya sakin Kausar matukar hakan shine xai dawo da farin cikjnki,plxx my lonely kiyafemun kinji,sameehat takasa cewa komi tariga tasan zaid dinta ,bazai sski Kausar ba dadin baki yake mata donyaga halin data shiga,
Xame jikinta tayi tana fadin wayyo kirjina,cikin sauri xaid ya mike yana fadin,bari indakko key muwuce hospital my lonely,
Baijira komiba yafice kai tsaye side Kausar yanufa,cikin saury sameehat ta mike, gyalenta kawai tadauka da wayarta,taja trolley dinta ta fito harysnxu kuka tskeyi ,ko tsayawa kulle koina batsyi ba,ta fito byn ta jefa trolley acinkin motane tashiga,taima mortar key ta tinkaro gate maigadi ya bude gate kenan,dai dai da fitowar zaid daga side din Kausar ,cikin tashin hnkl yashiga kwalla ma sameehat kira,a guje tafice daga gdn yayi da zaid yakariso yansma Mallam ilu fada,akan me xaibude ma sameehat gate ta fita,
Mallam ilu yashiga bashi hakury ,zaid ko sauraransa baiyi ba ya wuce side sameehat,baiyi mamaki ba ganin ko ina abude ta tafi tabarshi,xubewa ysyi akan kujera tare da dafe kansa,xuciyarsa namasa xafi shikanshi yasan sameehat wata bangarece na rayuwansa,babu yadda zaayi ya rayuwa cikin farin ciki batare da ita ba ,soyayyar ta tadabance acikin xuciyarsa,
A fili yake fadin my lonely dole kiyafemun laifina kidawo mucigsbada rayuwa tare,dole ki amince aurena da Kausar kaddarace da kuma rabon haihuwa,zunbur  ya mike tsre da kullo kofan side din sameehat ya nufi side din Kausar,
Tsna kwance afalo cikin shigan kananan kaya masu daukar hnkl,ko kallonta zaid baiyiba kaitsaye room dinsa,yawuce tare da xubewa akan bed dinsa,
Tunanin hanyar daxai shawo kan sameehat kawai yakeyi,
A haka Kausar ta turo kofa tashigo,karisowa tayi harkan gadon,tafara shafa sumarsa tana fadin ,lfy my uncle meysfaru naga kashigo ,cikin bacin rai cigaba tayi dashafashi tana fadjn,karka damu don anty sameehat ta daga hnklnta don ka aureni,
Dole dama hkn xaifaru xata sakko ta hakura kaji uncle,bakinta take kokarin hadawa da nashi ,cikin tsawa xaid yatureta daga jikinsa ,yana fadin stop it plxx kifita kibani gury,ina bukatar kadaici baijira komiba ya juyawa mata baya,
Zuciyar Kausar kaman xata Faso kirjinta ,tamike tare da ficewa jikake baaaaam ,tabugo masa kofan room din ,yayinda ta xube afalo tana jin wani tsanar sameehat aranta ,hmmm my namcy kinji Kausar da karfin hali ko

Writing by Ashanty Dansabo &Ummy Aysha

A&A writters💋💋📝

©TASKAR MARUBUTA 📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE 🌸🌸🌸

86-90

AYSHAT DANSABO LEMU
UMMY A'ISHA

A bangaren sameehat Allah kadaita yakaita gd,wani mshaukacin horn tadanna maigadi ya bude mata gate,
A guje tashige tafaka mortar batare data tsaya ko kashe mortar ba fice,
Kai tsaye main parlo ta wuce ,hajiya benazir naxaune tana kallon wani Nigerian film,sameehat tafado cikin falon tana kuka gaba daya fuskants ta kunbura,
Batajira komiba tafada jikin ummanta tana cigaba da kuka,
Take hnkln hajiya Bena yatashi,tashiga tambayar lfy  babyna kiyi mgn mana,meyafaru sameehat banda kuka babu abnd takeyi,driver dinsune yashigo rike da trolley din sameehat,da mukullin motarta ya mikama hajiya Bena yafita,
Cikin tashin hnkl UmMA kefadin lfy sameehat,kifadamun abnd kefaruwa kinxo kintasani agabs kina kuka ,
Cikin rishin kukan sameehat kefadin UmMA Ashe zaid yakara aurene bai sanar daniba,kuma yarasa wacce xai aura umma sai Kausar house girl dina umma,
Arikice hajiya benazir tadago sameehat tana fadin,kinsan mekike fada kuwa kina nufin zaid ne ya aury Kausar,
Waya fadamiki hakan cikin kuka sameehat kefadin ,da bakinsa yake sanar dani yanxu haksma tana dauke da cikinsa,cikin tashin hnkl umma tace ciki Kausar tun yaushe akai auren ,
Sameehat ta amsama umma dafadin,lokacin daya turani aikin hajji alokacin sukayi auren jmma natsani zaid,bazan iya sake rayuwar aure dashiba,baxan iya kallon Kausar housegirl dita amatsayin,kishiyata muna sharing mijina da itaba,natsanesa umma kuka yaci karfin sameehat,umma koharyanxu ganin abn takeyi kaman mafarki,lallai namiji bashi da amana,Ashe abnd ake fada gsky ne,
Ashe namiji ya aury Yar aikinsa gdnsa abune daya zama RUWAN DARE kamar yadda takejin lbry,
Lallai zaid yaci amanar sameehat,
Take umma tashiga tuno irin taimakon data dinga ma Kausar da iyayenta,har xuwa lokacin data kawoma sameehat Kausar amatsayin Yar aiki,bats fasa musu alkhairy ba shine ysnxu xasuci amana lallai mutum mugun ice ne,
Hsks UmMA tashiga lallashin Kausar tare da kwantar mata da hnkl,
Har xuwa lokacin da Abba yadawo

Writing by Ashanty Dansabo &ummy Aysha

A&A writers 💋💋📝



©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 91-95

     Na
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


~~~ Koda abbanta ya dawo bata fasa kuka ba, kuka take tamkar wadda aka aikowa da sakon mutuwa, ji take kamar ranta zai fita, har dakinta abba da umma suka shiga lokacin tanata kuka, sameehat yi shiru, daina kuka kinji, abbanta ya fada lokacin da yake zaune kusa da ita, amma ta kasa daina kukan sai ma kara sauti da tayi tafara yin na fili saboda jin maganar abbanta, ganin ta kasa daina kukan abba yace hajiya Bena ki zauna ki rarrasheta idan ta nutsu zuwa gobe ina son yin magana dake, yana gama fadin haka ya tashi ya fita, zama umma tazo tayi kusa da ita ta dagota ta rungumeta ajikinta tana mai jin tausayin yartata, ita kuma sameehat wani kishine taji ya sarke zuciyar ta, agaskiya zaid ya gama da ita, domin yayi mata cin amanar da ba zata taba iya mancewa ba, ita kuma tayi mata butulcin da ya amsa sunansa butulci, me za ayi da house girl? Ta fada kamar wata mahaukaciya, na tsani yar aiki, nida me aiki har abada ta fada tana burgima akasa, riketa umma tayi kamar zata sa kuka tafara tofa mata addu'a cikin hukuncin ubangiji bacci ya dauketa amma acikin baccin nata sai ajiyar zuciya take saboda kukan zucin da tayi.

   Ta jima tana bacci, lokacin da ta tashi taga cyama galadima kawarta zaune ta rafka uban tagumi bayan umma ta bata labarin abinda ya faru, rungume cyama tayi tareda fashewa da kuka, itama cyama kukan tafara, sai da sukayi mai isarsu sannan cyama tafara share mata hawayen, kiyi shiru sameehat kiyi hakuri dan Allah, tun farko abinda na guje miki kenan shiyasa nace kiyi gaggawar sallamar kausar, cyama wlh nayi yunkurin yin haka, zaid ne ya hanani ashe dama yanada wata manufa acikin zuciyarsa, kama hannunta cyama tayi, wlh sameehat tun farko kece kika tafka babban kuskure da kika sakar mata duk wani duty naki wanda kece yakamata kiyi akaran kanki, shi namiji tamkar yaro yake duk wanda ya jashi ajiki babu wuya yaji ya shiga ransa, sannan koda ace zaki dauki yar aiki to kamata yayi ace ko falon mijinki ba zata shigaba iya kacinta tsakar gida, amma why zaki barta tayi masa girki, ta share masa daki, tayi masa wankin inner wears dinsa, tayi masa everything wanda responsibility nakine, sameehat you are wrong, also zaid he's wrong too, dukkaninku kunyi kuskure, you have made a big mistake, girgiza kai sameehat tayi, yes i know this, amma meyasa shi ko kunya babu ya auri yar aikina?? Murmushin takaici cyama tayi, sameehat dama shi namijin yasan wani abu kunya ne?  Am asking you? Sameehat kicire wannan aranki, wlh namiji bai san wani abu wai shi kunya ba, domin da ace addini ya bashi damar ya auri kanwarki the same mother, the same father to da namiji zai aikata, so stop thinking wai namiji knows wani abu mai suna kunya, hawaye ne suka gangaro kan kumatun sameehat, na bar zaid, na barshi har abada, macuci ashe bada zuciya daya ya biya min hajjin ba dama so yake ya kara aure, haba no wonder naga lokacin da na tafi bai wani damu ba, ko waya sai jifa jifa yake kirana, ya isa haka sameehat, cyama tafada, yanzu dai kicire damuwa aranki kuma maganar kin bar zaid duk bai taso ba, zaid sirrinki ne kema sirrinsa ce, dan haka kiyi hakuri ki yafe masa domin Allah yana son masu yafiya, kuma yana tareda masu hakuri, domin acikin alqur'ani mai girma awurare da dama zakiji Allah yana cewa INNALLAHA MA'ASSABIRIN, dan haka kar shaidan ya shiga zuciyarki yasa kiyi abinda zai zame miki illa nan gaba, shiru sameehat tayi tace nagode cyama Allah ya saka miki da alkairi nagode, zama cyama tayi ta dan debe mata kewa har ta samu ta tashi tayi wanka tayi salla ta danci abinci kadan. Har dare cyama tana gidan sai wurin 9 sannan tayiwa sameehat sallama ta tafi Gida.

        *****
Abangaren su zaid kuwa ya jima kwance adaki shi daya, bai ankara ba yaji shi yana zubar da hawaye saboda bacin ran dake ciciyar zuciyarsa, am sorry my lonely, nasan na bata miki amma dan Allah kiyi min afuwa, haka bakinsa yayita furtawa sai kace wani zautacce, nan ya dade adakin kafin ya fito, yana fitowa ya wuce falo babu kowa aciki zama yayi ya dafe kansa ya fara tunani Allah ya sani yana son kausar amma sameehat tafi zama acikin zuciyar Sa saboda itace matarsa ta farko, matar farko kuwa tanada wani matsayi da daraja ta musamman cikin zuciyar mijinta, kausar ce tazo ta wuceshi ta shigewar ta kitchen ba tare da tako kalleshi ba domin itama ta dau fushi ganin abinda yayi mata dazu saboda ai ba ita takar zomon ba danme zai yi mata tsawa? Kitchen ta shiga ta dafa kwai guda 4 ta yanka salat da su tumatur da albasa, sannan ta samu Kofi ta ciko shi da fresh milk ta fito abunku da mai ciki, kun san masu ciki akwai kwadayi, falon ta dawo ta zauna ta fara bare kwan tana yanyankawa acikin salak din, sai da tagama sannan tafara ci duk zaid yana zaune yana kallonta amma yanzu zuciyarsa ta danyi sanyi saboda ya samu yar nutsuwa, kallonta yaci gaba dayi cikeda sha'awa, kana ganinta kaga mai juna biyu saboda alamun hakan duk sun gama bayyana ajikinta.



Writing by Ashanty Dansabo & Ummi A'isha
A&A writers💋💋💋📝
[1/22, 8:31 PM] Ummi A'isha: [1/20, 5:04 PM] Ummi A'isha: ©TASKAR MARUBUTA📚📝

🌸🌸🌸RUWAN DARE🌸🌸🌸 96-100

Na
UMMI A'ISHA
A'ISHA DANSABO LEMU


~~~ Kallonta ya cigaba da yi tanata cin salat dinta da kwai amma fuskarta babu walwala sai bata rai take, tana gama cinyewa ta dauki cup din madarar takai bakinta zata sha, da sauri ya taso yazo inda take ya rike hannunta, my dear ba ason aci kwai ko kifi sannan asha madara kinji, harararsa tayi ta dauke kanta, ina ruwanka dani? Murmushi mai karyar da zuciya ya danyi mata, kiyi hakuri my dear i know abinda nayi miki dazu is not good kuma ban kyauta ba amma dan Allah kiyi hakuri it will neva happen again kinji? Kanta ta daga alamun ta yarda, hancinta yaja that's my baby luv, murmushi tayi takai masa kiss agefen kumatunta nan suka zauna suka fara zuba love har na tsawon wani lokaci.

       ****

A bangaren sameehat kuwa daren ranar da kyar ta iya bacci har gari ya waye, da misalin karfe 10 na rana abbanta ya kirata sukaje ita da ummanta falonsa, sameehat ya fara yiwa nasiha tareda bata hakuri sannan yakara da cewa, sameehat kiyi hakuri kinji nasan dole kiji babu dadi amma idan kika daure kika kori shaidan daga cikin zuciyarki komai mai saukine, kuma ina gargadinki da yin kishi irin na jahilan mata, kiyi kishi irin na matan annabinmu S.A.W dana irin matan sahabbansa, domin matan annabi su kishinsu shine me wance take yiwa mijina wanda yake sashi jin sonta domin nima nayi yakara sona? Ba wai kishin hauka suke yi ba, kishi suke yi mai tsafta kuma wanda ya kamata, saboda ko lokacin da aka yiwa nana A'isha Allah ya kara yarda da ita kazafi, da annabi yake tambayar kishiyoyin ta cewar me kuka sani gameda A'isha? Kowaccen su alkairi ta fada akanta, bata fadi sharri ba wai don tana kishiyarta, kuma sannan magana ta  2itace shi aure halal ne Allah ne yayi umarni da a auri mace fiyeda daya domin acikin littafi mai tsarki Allah yana cewa FANKIHU MA DABA LAKUM MINAN NISA'I, MASINA, WASILASA WA... Har zuwa karshen ayar, wato Ku auri abinda yayi muku dadi daga mata, ku auri bibbiyu, ko uku, ko hudu, amma akarshen ayar sai Allah yace idan kuma kuna tsoron ba zaku iya adalci ba to ku tsaya da guda daya,kinga kenan shi Karin aure umarni ne daga Allahu subhanahu wata ala, dan haka yake yata kiyi hakuri ki sanyaya zuciyarki domin dama can kausar matar zaid ce kawai haduwarsu ce agidanki zata kasance, daga kai sameehat tayi, nagode Abba Allah yasaka da alkairi, Allah yayi miki albarka sameehat, amin abba, tashi tayi tafito ta shiga falon umma, tana shiga taga zaid zaune a falon yana sanye da manyan kaya, shadda ruwan toka da hula manyan fararen idanuwansa sun danyi ja, wuceshi tayi ta shige cikin dakinta, tana zama a bakin gado taji shigowar sa, akusa da ita ya zauna wanda har jikinsa na gogar nata, bata kalleshi ba ta juyar da kanta, kamo habarta yayi kalleni baby, look my face pls, hawaye sameehat tafara kamar wadda take jira, pls zaid abstain from coming close to me, don't come close to me again, my lonely listen to me pls, bana son jin komai daga gareka indai da gaske kake kana sona to kar ka sake zuwa inda nake har sai na nemeka, hakan yayi miki? Idan nayi miki haka shine zai tabbatar miki da ina sonki? Eh, tafada tana kuka, tashi yayi ya fita shikenan sameehat natafi ina jiranki har sai kin nemeni kamar yadda kikace, i know distance is nothing when the love is real, only true love last for eva, i love you, and i can't stop loving you... Hannu ta daga masa ya isa haka kawai kaje, fita yayi ita kuma ta rushe da kuka kamar wadda aka tsikara, yana fita atsakar gida yaci karo da ummanta da abba nan yaji kunyar duniya ta rufeshi saboda yasan bai kyautawa yarsu ba, durkusawa yayi kasa ya gaida su duk yana cikeda kunya, fuskarsu washar suka amsa babu bacin rai babu komai yatashi ya tafi.

  Tunda zaid yatafi take kuka kamar ba itace ta koreshi ba, amma ta danji sanyi saboda nasihar da mahaifinta yayi mata ta shigeta kuma ta dauki kaddara dama can kausar matar zaid ce, yanzu babu laifi ta dan saki jikinta kuma kullum cyama kanzo ta tayata zama dan wuni suke suna hira wani lokacin har dare, zaid kuwa tana ganin sakonsa a wayarta kusan kowanne lokaci safe da dare, sai da tayi sati biyu ummanta da abbanta sun zuba mata ido basu ce komai ba, tana zaune adakinta bayan cyama taje gida ta dawo ummanta tashigo dakin ta zauna kusa da ita, baby yaushe zaki koma gidanki ne? Itafa mace darajarta dakin mijinta, duk gatan da zamu baki bazai kai na gidan mijinki ba,kuma wannan ba dabara kika yi ba da kika zubawa zaid ido kika manta dashi kika sakarwa kishiyarki shi, umma zan koma nanda sati biyu dama yanzu muka gama magana da cyama, yawwa babyna Allah yayi miki albarka, hajiya Bena tafada tana murmushi.

  Shiri sosai sameehat tayi kafin ta koma wato gyaran jiki in and out, ko ina tabashi hakkinsa wurin gyara, ga zanen jan lalle da baki da tayi, wannan yslashan gashin nata yasha gyara, ko ina yaji, domin ta daura aniyar kwatar mijinta daga hannun kausar babu boka babu malam. Aranar tayiwa zaid text cewar da daddare yazo ya dauketa nanfa yafara rawar jiki har kausar ta tambayeshi menene, bai boye mata ba ya fada mata cewar yau sameehat zata dawo, Allah yadawo da ita lafiya tafada ahankali domin tasan sameehat tanada wani girman gaske acikin zuciyar zaid, rungumeshi tayi tace idan ta dawo nabata kwana 7 daga nan sai mu fara karba karba, wani dadi zaid yaji saboda yana son dama yasamu isasshen lokacin bawa lonely dinsa hakuri akan laifin da yayi mata, rungume kausar yayi sosai yace haba baby nikuma ai inada bukatarki, karka damu dear kayi mata kwana bakwai din this is nothing, matar dana aurewa miji ai dan nabata wadannan kwanakin ba komai bane, kiss ya fara kai mata ko ta ina.

    Misalin karfe 8 yaje ya dauko sameehat sai rawar jiki yake yi mata amma ita bata kula ba, har suka zo gida bata sakar masa fuska ba, dakinta tawuce Kai tsaye wanda yake tsaf, har abun yabata mamaki to waye ya gyara mata? Kodai kausar ce? ,haka ta shigewarta toilet tayi wanka tafito ta shirya cikin wata rigar bacci wadda ta siyo a saudia orange colour, tana cikin fakin din gsshinta ne zaid ya shigo daga shi sai gajeren wando, a ta bayanta ya tsaya, baby i need something, whats it? Tafada ba tareda ta kalleshi ba, you yafada yana matsawa jikinta,meye wannan? Ajikinsa ya matse ta ya fara kokarin fincike rigar da ta saka, dolenta ta rabuda shi yayi yanda yaso da ita, rude mata yayi yashiga yi mata sunbatu masu rikitarwa, tausayinsa taji saboda taji alamar yayi rashinta kamar yadda tayi rashinsa itama, sai da komai ya lafane ya dagata ya rungume, yana magana ahankali my lonely pls kar ki sake tafiya kibarni wlh ko mata hudu gareni ke ta dabance, you are special one to me sameehat, a shagwabance tace ai yanzu naga kasamu prettier and smarter than me, bakinsa yasa cikin nata ahankali ya rada mata, none smarter than you my lonely, you are my life and everything, rungumeshi tayi saboda jin dadin kalamansa. Washe gari da safe basu fito ba sai 11 abin mamaki koda suka fito har kausar ta gyarawa sameehat part dinta kuma ta shirya musu breakfast mai rai da motsi wanda nida namcy na yawunmu sai da ya tsinke, zama sukayi suka cika tumbinsu suka koma daki domin cigaba da soyewa, har kwanakin suka kare kullum kausar ce ke girki tana gyarawa sameehat bangarenta, ranar data karbi zaid ma bata fasaba haka tayi girki ta bawa sameehat kuma taje ta gyara mata part dinta. Hakan ba karamin zaman lafiya ba ya kawo a tsaksninsu kuma a lokacin itama sameehat ta kamu ta fara nata laulayin wanda yasha banban da na kausar domin ita nata cikin mai son shan bakin zaid ne, kullum bakinta na cikin nasa, haka kausar ta share bata nuna bacin ranta ba, yanzu har cikinta ya dan turo, yau ma kamar kullum da safe ta shiga part din sameehat domin gyarawa tana shiga ta gansu zube a falo sameehat akan zaid bakinta cikin nasa, har aransa zaid bai so shigowar Kausar ba dan yasan zataji babu dadi amma babu yadda ya iya, bata kallesu ba ta wuce kitchen din sameehat, tayi aikinta ta fito,lokacin da ta fito sameehat tana gyarawa zaid botiran rigarsa, anty yau me zamu dafa ne? Inji Kausar, kausar tambayi uncle dinki duk abinda yake so ki dafa mana, dariya kausar tayi shikenan to bari nafara gyara miki bedroom dinki kafin ku gama, ki gyara dakina amma banda na zaid saboda karki aure min miji, dariya kausar tayi sorry anty bazan aure miki mijinki ba saboda nakine ke daya dariya sukayi gaba dayansu shi dai zaid yana zaune yana jinsu sai dai yana jin dadin yadda suka hada kawunansu babu tashin hankali, kishinsu na masu hankali suke gashi yanzu kowaccensu na dauke da cikinsa ajikinta. Bayan yan watanni kausar ta haifi yarta mace taci sunan sameehat suna kiranta da anty, ba afi wata biyar ba sameehat itama ta haifi yan biyu mace da namiji aka rada musu A'isha da Muhammad ana kiransu al'amin da humaira, rayuwarsu tayi dadi gwanin ban sha'awa.


    ALHAMDULILLAH!!

Godiya ta musamman ga

TASKAR MARUBUTA

ONLINE HAUSA WRITERS

GLAMOUR LADIES

DUNIYAR MAKARANTA 1&2

DUNIYAR LTTATTAFAN HAUSA

Gaisuwa ga manyan yayu
ADDA BENAZIR OMAR
HAWWA M JABO

Jinjina ga
CYAMA GALADIMA
MAMAN SHAKUR

Kina raina
KHADIJA SIDI

Ban manta dakeba
PHERTY baby

Kawata ta kaina
KAUSAR M HASSAN, aminiya ta ta har abada

Gaisuwa ta musamman ga

HUWSILAT DANSABO

RUMA NAFI'U DANSABO

BABY KURA

Godiya ga dukkan masoyanmu musamman wadanda suka kaunaci zaid da sameehat harma da Kausar mungode kwarai da gaske

Gaisuwa mai kima ga masoyan UMMI A'ISHA da A'ISHA DANSABO mun gode sosai, we loves you too, sai kun jimu a littafi na gaba, nidai Ummi A'isha mu hadu acikin SANADIN GATA!.

Mune naku akoda yaushe
A'ISHA DANSABO & UMMI A'ISHA
A&A writers💋💋💋📝

No comments:

Post a Comment